• Home
  • National News
  • Education
  • Health
  • Crime
  • Opinions
  • Politics
  • World News
  • Niger State Governor
  • Sports
  • Business
Nigerian Daily Post
  • Home
  • National News
  • Education
  • Health
  • Crime
  • Opinions
  • Politics
  • World News
  • Niger State Governor
  • Sports
  • Business
No Result
View All Result
  • Home
  • National News
  • Education
  • Health
  • Crime
  • Opinions
  • Politics
  • World News
  • Niger State Governor
  • Sports
  • Business
No Result
View All Result
Nigerian Daily Post
No Result
View All Result

SHUGABAN HUKUMAR KULA DA MAKARANTUN ISLAMIYYA NA NEJA YA NEMI GOYON BAYAN AL’UMMA

Zakka by Zakka
October 4, 2024
in Uncategorized
0
0
SHARES
47
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter
For advert placement, News publication, Event coverage and Promotions, email us info@nigeriadailypost.com.ng

SHUGABAN HUKUMAR KULA DA MAKARANTUN ISLAMIYYA NA NEJA YA NEMI GOYON BAYAN AL’UMMA

Daga Bala Musa Minna

Anyi kira ga malaman addinin musulunci, iyaye tare da sauran al’ummar jihar Neja, wajen baiwa hukumar kula da harkokin makarantun Islamiyya na jihar Neja ( NISIS ) goyon bayan daya dace. Domin samun nasarar ci gaban harkokin karatu a makarantun Islamiyya

Wannan kiran ya fito ne daga bakin Ustaz Abdullahi Arab Yabagi, wanda shi ne shugaban hukumar kula da makarantun Islamiyya na jihar Neja, kuma shugaban makarantar Madarasatu Babul Islam dake Type ‘B’ Quarters, anan garin Minna

Lokacin da yake zantawa da wakilinmu a ofishinsa dake Progress Court, anan Minna, a jiya laraba

Inda ya ce ” ina kira ga malaman addini, iyaye tare da sauran masu ruwa da tsaki (stakeholders) a harkar kula da makarantun Islamiyya dake jihar Neja, dasu baiwa wannan hukuma ta kula da makarantun Islamiyya na Jihar, goyon bayan daya dace.

Saboda bunkasa fannin karatun da ake gudanarwa a makarantun Islamiyya a fadin jihar. Ta yadda zasu iya horas da ‘daliban da zasu iya anfanar da al’umma a fannonin ilmi . Musamman na addini da sauran harkokin rayuwa

Ya kara da cewa ” wannan shugabancin da nake yi a wannan hukuma ta NISIS, wanda gwamna manomi Rt. Hon Umar Muhammed Bago ya zabe ni akansa, yana nuna cewa ina wakiltar malaman makarantun Islamiyya ne dake fadin jihar.

Shi yasa nake kira ga malamai da iyaye da sauran masu ruwa da tsaki (stakeholders) a wannan bangaren. Wajen baiwa wannan hukuma goyon bayan daya kamata wajen samun nasara. Don ci gaban addini karkashin tsarin makarantun Islamiyya a jihar

Bugu da kari, shugaban ya ce ” wannan hukumar kula da makarantun Islamiyya na jihar, tana kokarin bunkasa ilmi da dabarun koyarwa na malaman wadannan makarantun a fannoni daban-daban, ciki har da koyar da sana’o’i ga malaman makarantun Islaniyya na jihar ”

Sai kuma kokarin samar da kyakkyawan alaka tsakanin hukumar da hukumar kulawa da malaman da suke koyar da harshen larabci a Nijeriya wato NATAIS. Domin samar da ingantaccen tsarin daya dace da zamani a wajen koyar da ilmin addini da harshen larabci ga ‘dalibai

Ya ce ” a cikin watanni takwas da kafa wannan hukuma mai kulawa da makarantun Islamiyya a jihar Neja, mun samu nasarar gudanar da ayyukan ci gaban makarantun Islamiyya daban-daban a fadin jihar

A karshe, Ustaz Abdullahi Arab ya mika godiyarsa ga gwamnan jihar Neja Rt. Hon Umar Bago, malaman addini da sauran masu taimakawa wannan hukumarsa wajen gudanar da ayyukansu a fadin jihar

Visited 47 times, 1 visit(s) today

For advert placement, News publication, Event coverage and Promotions, email us info@nigeriadailypost.com.ng
Previous Post

NUP Commend Gov. Bago for payment of gratuity to pensioners, inaugurates Media team.

Next Post

MUN KAFA KUNGIYAR GBAKAKO DON SAMAR DA SHUGABANNIN DA ZASU RAYA YANKIN GABASHIN NEJA – Awaisu Wana

Zakka

Zakka

Related Posts

Health Workers’ Welfare, Service Delivery Improve in Niger — Union Chairman
Uncategorized

Health Workers’ Welfare, Service Delivery Improve in Niger — Union Chairman

May 1, 2026
BBF-PCR Ambassadors hold School Outreach on drug abuse, Internet fraud
Uncategorized

BBF-PCR Ambassadors hold School Outreach on drug abuse, Internet fraud

April 30, 2026
Farmer Governor Bago Congratulates Christians on Easter
Uncategorized

Farmer Governor Bago Congratulates Christians on Easter

April 3, 2026
Governor Zulum Offers Condolences to Family of Deceased Army Officer in Minna
Uncategorized

Governor Zulum Offers Condolences to Family of Deceased Army Officer in Minna

April 1, 2026
Senator I. D. Gyang Condemns Outrageous Attack on Palm Sunday in Angwan Rukuba
National News

Senator I. D. Gyang Condemns Outrageous Attack on Palm Sunday in Angwan Rukuba

March 30, 2026
Niger State Government Collaborates with A. A. Helmer Solutions Limited to Revitalize State Printing Press
Uncategorized

Niger State Government Collaborates with A. A. Helmer Solutions Limited to Revitalize State Printing Press

March 5, 2026
Next Post
MUN KAFA KUNGIYAR GBAKAKO DON SAMAR DA SHUGABANNIN DA ZASU RAYA YANKIN GABASHIN NEJA – Awaisu Wana

MUN KAFA KUNGIYAR GBAKAKO DON SAMAR DA SHUGABANNIN DA ZASU RAYA YANKIN GABASHIN NEJA - Awaisu Wana

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Stay Connected test

  • 137 Followers
  • 207k Subscribers
  • 23.9k Followers
  • 99 Subscribers
  • Trending
  • Comments
  • Latest
Minimum wage : Gov. Bago directs full  implementation using Fed Govt. template. 

Minimum wage : Gov. Bago directs full  implementation using Fed Govt. template. 

November 3, 2024
Niger State Govt. commences payment of gratuities to Retirees.

Niger State Govt. commences payment of gratuities to Retirees.

October 2, 2025
Gov. Bago Sympathizes with Nigeria Army,reassures to curb insecurity in the State. 

Farmer Governor Umar Bago to increase workers salary by 35 percent – insider source

December 22, 2024
Four hundred level Student of IBBUL brutally attacked by her Ex-boy friend,damaged her eyes.

Four hundred level Student of IBBUL brutally attacked by her Ex-boy friend,damaged her eyes.

February 23, 2025

White Ribbon Alliance Nigeria is bringing Self-care closer to Niger state communities

0

NUT Niger state branch Felicitate Emir of Kagara on his presentation of staff of Office and Coronation.

0

Niger CJ to Introduce Case filtering system as way to Deconjesting Magistrates Courts, Disclosed at 2022 MAN WEEK

0

Fed High Court Minna has declared Hon Badaru as the Authentic APC State Assembly candidate for Suleja.

0
Governor Umaru Bago Celebrates Minister of Information, Idris Malagi, on His Birthday

Governor Umaru Bago Celebrates Minister of Information, Idris Malagi, on His Birthday

May 1, 2026
Langtang North Central: Hon.Nandir Lar harps on 30 percent of women’s affirmative action

Langtang North Central: Hon.Nandir Lar harps on 30 percent of women’s affirmative action

May 1, 2026
Health Workers’ Welfare, Service Delivery Improve in Niger — Union Chairman

Health Workers’ Welfare, Service Delivery Improve in Niger — Union Chairman

May 1, 2026
Health Workers’ Welfare, Service Delivery Improve in Niger — Union Chairman

Health Workers’ Welfare, Service Delivery Improve in Niger — Union Chairman

May 1, 2026

Recent News

Governor Umaru Bago Celebrates Minister of Information, Idris Malagi, on His Birthday

Governor Umaru Bago Celebrates Minister of Information, Idris Malagi, on His Birthday

May 1, 2026
Langtang North Central: Hon.Nandir Lar harps on 30 percent of women’s affirmative action

Langtang North Central: Hon.Nandir Lar harps on 30 percent of women’s affirmative action

May 1, 2026
Health Workers’ Welfare, Service Delivery Improve in Niger — Union Chairman

Health Workers’ Welfare, Service Delivery Improve in Niger — Union Chairman

May 1, 2026
Health Workers’ Welfare, Service Delivery Improve in Niger — Union Chairman

Health Workers’ Welfare, Service Delivery Improve in Niger — Union Chairman

May 1, 2026

Follow Us

Browse by Category

  • Business
  • Crime
  • Education
  • Health
  • National News
  • Niger State Governor
  • Opinions
  • Politics
  • Sports
  • Uncategorized
  • World News

Recent News

Governor Umaru Bago Celebrates Minister of Information, Idris Malagi, on His Birthday

Governor Umaru Bago Celebrates Minister of Information, Idris Malagi, on His Birthday

May 1, 2026
Langtang North Central: Hon.Nandir Lar harps on 30 percent of women’s affirmative action

Langtang North Central: Hon.Nandir Lar harps on 30 percent of women’s affirmative action

May 1, 2026
  • Home
  • National News
  • Education
  • Health
  • Crime
  • Opinions
  • Politics
  • World News
  • Niger State Governor
  • Sports
  • Business

© 2024 All Rights Reserved

No Result
View All Result
  • Home
  • National News
  • Education
  • Health
  • Crime
  • Opinions
  • Politics
  • World News
  • Niger State Governor
  • Sports
  • Business

© 2024 All Rights Reserved