G-K4PKG7Q45Q
  • Home
  • National News
  • Education
  • Health
  • Crime
  • Opinions
  • Politics
  • World News
  • Niger State Governor
  • Sports
  • Business
Nigerian Daily Post
  • Home
  • National News
  • Education
  • Health
  • Crime
  • Opinions
  • Politics
  • World News
  • Niger State Governor
  • Sports
  • Business
No Result
View All Result
  • Home
  • National News
  • Education
  • Health
  • Crime
  • Opinions
  • Politics
  • World News
  • Niger State Governor
  • Sports
  • Business
No Result
View All Result
Nigerian Daily Post
No Result
View All Result

SHUGABAN HUKUMAR KULA DA MAKARANTUN ISLAMIYYA NA NEJA YA NEMI GOYON BAYAN AL’UMMA

Zakka by Zakka
October 4, 2024
in Uncategorized
0
0
SHARES
50
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter
For advert placement, News publication, Event coverage and Promotions, email us info@nigeriadailypost.com.ng

SHUGABAN HUKUMAR KULA DA MAKARANTUN ISLAMIYYA NA NEJA YA NEMI GOYON BAYAN AL’UMMA

Daga Bala Musa Minna

Anyi kira ga malaman addinin musulunci, iyaye tare da sauran al’ummar jihar Neja, wajen baiwa hukumar kula da harkokin makarantun Islamiyya na jihar Neja ( NISIS ) goyon bayan daya dace. Domin samun nasarar ci gaban harkokin karatu a makarantun Islamiyya

Wannan kiran ya fito ne daga bakin Ustaz Abdullahi Arab Yabagi, wanda shi ne shugaban hukumar kula da makarantun Islamiyya na jihar Neja, kuma shugaban makarantar Madarasatu Babul Islam dake Type ‘B’ Quarters, anan garin Minna

Lokacin da yake zantawa da wakilinmu a ofishinsa dake Progress Court, anan Minna, a jiya laraba

Inda ya ce ” ina kira ga malaman addini, iyaye tare da sauran masu ruwa da tsaki (stakeholders) a harkar kula da makarantun Islamiyya dake jihar Neja, dasu baiwa wannan hukuma ta kula da makarantun Islamiyya na Jihar, goyon bayan daya dace.

Saboda bunkasa fannin karatun da ake gudanarwa a makarantun Islamiyya a fadin jihar. Ta yadda zasu iya horas da ‘daliban da zasu iya anfanar da al’umma a fannonin ilmi . Musamman na addini da sauran harkokin rayuwa

Ya kara da cewa ” wannan shugabancin da nake yi a wannan hukuma ta NISIS, wanda gwamna manomi Rt. Hon Umar Muhammed Bago ya zabe ni akansa, yana nuna cewa ina wakiltar malaman makarantun Islamiyya ne dake fadin jihar.

Shi yasa nake kira ga malamai da iyaye da sauran masu ruwa da tsaki (stakeholders) a wannan bangaren. Wajen baiwa wannan hukuma goyon bayan daya kamata wajen samun nasara. Don ci gaban addini karkashin tsarin makarantun Islamiyya a jihar

Bugu da kari, shugaban ya ce ” wannan hukumar kula da makarantun Islamiyya na jihar, tana kokarin bunkasa ilmi da dabarun koyarwa na malaman wadannan makarantun a fannoni daban-daban, ciki har da koyar da sana’o’i ga malaman makarantun Islaniyya na jihar ”

Sai kuma kokarin samar da kyakkyawan alaka tsakanin hukumar da hukumar kulawa da malaman da suke koyar da harshen larabci a Nijeriya wato NATAIS. Domin samar da ingantaccen tsarin daya dace da zamani a wajen koyar da ilmin addini da harshen larabci ga ‘dalibai

Ya ce ” a cikin watanni takwas da kafa wannan hukuma mai kulawa da makarantun Islamiyya a jihar Neja, mun samu nasarar gudanar da ayyukan ci gaban makarantun Islamiyya daban-daban a fadin jihar

A karshe, Ustaz Abdullahi Arab ya mika godiyarsa ga gwamnan jihar Neja Rt. Hon Umar Bago, malaman addini da sauran masu taimakawa wannan hukumarsa wajen gudanar da ayyukansu a fadin jihar

Visited 49 times, 1 visit(s) today

For advert placement, News publication, Event coverage and Promotions, email us info@nigeriadailypost.com.ng
Previous Post

NUP Commend Gov. Bago for payment of gratuity to pensioners, inaugurates Media team.

Next Post

MUN KAFA KUNGIYAR GBAKAKO DON SAMAR DA SHUGABANNIN DA ZASU RAYA YANKIN GABASHIN NEJA – Awaisu Wana

Zakka

Zakka

Related Posts

Minister of Education Summons FUTO V/C Over Appointment Controversy.
Uncategorized

Minister of Education Summons FUTO V/C Over Appointment Controversy.

June 27, 2026
Sowore To Stay in Kuje Prison As Court Sets Date for Bail Revocation Ruling
Uncategorized

Sowore To Stay in Kuje Prison As Court Sets Date for Bail Revocation Ruling

June 25, 2026
SEC Orders Immediate Halt on Dangote Refinery’s Unapproved IPO Promotions and Refunds Investors
Uncategorized

SEC Orders Immediate Halt on Dangote Refinery’s Unapproved IPO Promotions and Refunds Investors

June 23, 2026
FCT Police Successfully Rescue Five Kidnapping Victims and Arrest Suspects in Byazhin
Uncategorized

FCT Police Successfully Rescue Five Kidnapping Victims and Arrest Suspects in Byazhin

June 11, 2026
NUJ North Central Zone D Mourns Demise of Vice Chairman of Niger Council’s Wife
Uncategorized

NUJ North Central Zone D Mourns Demise of Vice Chairman of Niger Council’s Wife

May 23, 2026
Jos North-North Member Dr Adamu Aliyu  commends Mutfwang for a hitch free rep election  
Uncategorized

Jos North-North Member Dr Adamu Aliyu  commends Mutfwang for a hitch free rep election  

May 18, 2026
Next Post
MUN KAFA KUNGIYAR GBAKAKO DON SAMAR DA SHUGABANNIN DA ZASU RAYA YANKIN GABASHIN NEJA – Awaisu Wana

MUN KAFA KUNGIYAR GBAKAKO DON SAMAR DA SHUGABANNIN DA ZASU RAYA YANKIN GABASHIN NEJA - Awaisu Wana

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Stay Connected test

  • 136 Followers
  • 206k Subscribers
  • 23.9k Followers
  • 99 Subscribers
  • Trending
  • Comments
  • Latest
Minimum wage : Gov. Bago directs full  implementation using Fed Govt. template. 

Minimum wage : Gov. Bago directs full  implementation using Fed Govt. template. 

November 3, 2024
Niger State Govt. commences payment of gratuities to Retirees.

Niger State Govt. commences payment of gratuities to Retirees.

October 2, 2025
Gov. Bago Sympathizes with Nigeria Army,reassures to curb insecurity in the State. 

Farmer Governor Umar Bago to increase workers salary by 35 percent – insider source

December 22, 2024
Four hundred level Student of IBBUL brutally attacked by her Ex-boy friend,damaged her eyes.

Four hundred level Student of IBBUL brutally attacked by her Ex-boy friend,damaged her eyes.

February 23, 2025

White Ribbon Alliance Nigeria is bringing Self-care closer to Niger state communities

0

NUT Niger state branch Felicitate Emir of Kagara on his presentation of staff of Office and Coronation.

0

Niger CJ to Introduce Case filtering system as way to Deconjesting Magistrates Courts, Disclosed at 2022 MAN WEEK

0

Fed High Court Minna has declared Hon Badaru as the Authentic APC State Assembly candidate for Suleja.

0
Bomb Blast in Niger State Results in Casualties During Routine Patrol

Bomb Blast in Niger State Results in Casualties During Routine Patrol

July 9, 2026
NANS Reveals 39 Institutions Yet to Refund Students After NELFUND Payments

NANS Reveals 39 Institutions Yet to Refund Students After NELFUND Payments

July 9, 2026
Senator Ireti Kingibe Decamps from Labour Party to African Democratic Congress

ADC Demands Clarity Over Alleged Relocation of Federal Institutions and Worsening Insecurity in Plateau State

July 9, 2026
Court adjourns hearing of Member of Langtang North /South  for accelerated hearing 

Court adjourns hearing of Member of Langtang North /South  for accelerated hearing 

July 9, 2026

Recent News

Bomb Blast in Niger State Results in Casualties During Routine Patrol

Bomb Blast in Niger State Results in Casualties During Routine Patrol

July 9, 2026
NANS Reveals 39 Institutions Yet to Refund Students After NELFUND Payments

NANS Reveals 39 Institutions Yet to Refund Students After NELFUND Payments

July 9, 2026
Senator Ireti Kingibe Decamps from Labour Party to African Democratic Congress

ADC Demands Clarity Over Alleged Relocation of Federal Institutions and Worsening Insecurity in Plateau State

July 9, 2026
Court adjourns hearing of Member of Langtang North /South  for accelerated hearing 

Court adjourns hearing of Member of Langtang North /South  for accelerated hearing 

July 9, 2026

Follow Us

Browse by Category

  • Business
  • Crime
  • Education
  • Health
  • National News
  • Niger State Governor
  • Opinions
  • Politics
  • Sports
  • Uncategorized
  • World News

Recent News

Bomb Blast in Niger State Results in Casualties During Routine Patrol

Bomb Blast in Niger State Results in Casualties During Routine Patrol

July 9, 2026
NANS Reveals 39 Institutions Yet to Refund Students After NELFUND Payments

NANS Reveals 39 Institutions Yet to Refund Students After NELFUND Payments

July 9, 2026
  • Home
  • National News
  • Education
  • Health
  • Crime
  • Opinions
  • Politics
  • World News
  • Niger State Governor
  • Sports
  • Business

© 2024 All Rights Reserved

No Result
View All Result
  • Home
  • National News
  • Education
  • Health
  • Crime
  • Opinions
  • Politics
  • World News
  • Niger State Governor
  • Sports
  • Business

© 2024 All Rights Reserved