• Home
  • National News
  • Education
  • Health
  • Crime
  • Opinions
  • Politics
  • World News
  • Niger State Governor
  • Sports
  • Business
Nigerian Daily Post
  • Home
  • National News
  • Education
  • Health
  • Crime
  • Opinions
  • Politics
  • World News
  • Niger State Governor
  • Sports
  • Business
No Result
View All Result
  • Home
  • National News
  • Education
  • Health
  • Crime
  • Opinions
  • Politics
  • World News
  • Niger State Governor
  • Sports
  • Business
No Result
View All Result
Nigerian Daily Post
No Result
View All Result

HUKUMAR NPC TA KASA TA NEMI GOYON BAYAN AL’UMMA WAJEN SHIRIN KIDAYAR YARA

Zakka by Zakka
September 8, 2024
in Uncategorized
0
0
SHARES
38
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter
For advert placement, News publication, Event coverage and Promotions, email us info@nigeriadailypost.com.ng

HUKUMAR NPC TA KASA TA NEMI GOYON BAYAN AL’UMMA WAJEN SHIRIN KIDAYAR YARA

Daga Bala Musa Minna

Hukumar kidayar al’umma ta kasa a Nijeriya NPC ta nemi al’ummar dake fadin jihar Neja da Nijeriya, dasu bayar da goyon bayan daya dace ga shirin kidayar yara kanana ( Child’s Birth Registration ) wanda hukumar zata fara gudanarwa a makon gobe

Shugaban hukumar kidayar na karamar hukumar Chanchaga dake jihar Neja Malam Lawal Tanko ne, ya bayyana hakan a wajen taron masu ruwa da tsaki a harkar kidaya.

Wanda hukumar ta gudanar a sakatariyar karamar hukumar Chanchaga anan Minna, a jiya asabar

Inda ya ce ” hukumar kidaya ta kasa NPC ta horas da ma’aikatan da zasu gudanar da kidayar yara kanana masu shekara daya zuwa shekara biyar da haihuwa a yankin karamar hukumar Chanchaga da sauran kananan hukumomin jihar Neja a makon gobe

Domin sanin adadin yawan yara da ake haihuwa a kowace karamar hukuma. Saboda hakan zai taimakawa gwamnati wajen yin tsare-tsaren ayyukan ci gaban jama’a yadda ya kamata

Shugaban ya kara da cewa ” shi yasa muke kira ga sarakuna, ‘yan siyasa, shugabannin al’umma, iyaye da sauran jama’a, dasu baiwa ma’aikatanmu hadin kai. Wajen wayar da kan al’umma. Don samun nasarar da ake bukata

Shi ma Hon Yusuf Sulaiman wanda shi ne kansila mai wakiltar Nasarawa ‘A’ a karamar hukumar Chanchaga kuma wanda ya wakilci shugaban kansilolin karamar hukumarsa ya ce ” zamu tabbatar an samu goyon bayan da hukumar kidayar take bukata.

Domin zai taimakawa gwamnati wajen gudanar da ayyukanta na yau da kullum ga al’umma

Tun da farko dai, Hajiya Zainab Ayuba wacce ita ce shugaban hukumar wayar da kan jama’a ta kasa NOA a karamar hukumar Chanchaga ta bayyana cewa, wannan shirin na kidayar yaran yana da muhimmanci sosai ga al’umma

Kuma zai tantance adadin yaran da ake haihuwa a kowane yanki na karamar hukumar da sauran wurare a fadin jihar Neja da Nijeriya.

A lokacin taron dai, an gayyato masu unguwanni, kungiyoyin nakasasau, malaman addini, ‘yan Jaridu da sauran masu ruwa da tsaki a harkokin kidaya. Saboda wayar da kan al’umma akan shirin

Visited 36 times, 1 visit(s) today

For advert placement, News publication, Event coverage and Promotions, email us info@nigeriadailypost.com.ng
Previous Post

Gov. Umaru Bago congratulates Pro-chancellor of FUT, Dr. Mohammed Santuraki on his nomination as CIoD.

Next Post

AN NEMI GWAMNATI TA SAMAR DA WURAREN KIWO DON MAGANCE RIKICIN MANOMA DA MAKIYAYA

Zakka

Zakka

Related Posts

Health Workers’ Welfare, Service Delivery Improve in Niger — Union Chairman
Uncategorized

Health Workers’ Welfare, Service Delivery Improve in Niger — Union Chairman

May 1, 2026
BBF-PCR Ambassadors hold School Outreach on drug abuse, Internet fraud
Uncategorized

BBF-PCR Ambassadors hold School Outreach on drug abuse, Internet fraud

April 30, 2026
Farmer Governor Bago Congratulates Christians on Easter
Uncategorized

Farmer Governor Bago Congratulates Christians on Easter

April 3, 2026
Governor Zulum Offers Condolences to Family of Deceased Army Officer in Minna
Uncategorized

Governor Zulum Offers Condolences to Family of Deceased Army Officer in Minna

April 1, 2026
Senator I. D. Gyang Condemns Outrageous Attack on Palm Sunday in Angwan Rukuba
National News

Senator I. D. Gyang Condemns Outrageous Attack on Palm Sunday in Angwan Rukuba

March 30, 2026
Niger State Government Collaborates with A. A. Helmer Solutions Limited to Revitalize State Printing Press
Uncategorized

Niger State Government Collaborates with A. A. Helmer Solutions Limited to Revitalize State Printing Press

March 5, 2026
Next Post
AN NEMI GWAMNATI TA SAMAR DA WURAREN KIWO DON MAGANCE RIKICIN MANOMA DA MAKIYAYA

AN NEMI GWAMNATI TA SAMAR DA WURAREN KIWO DON MAGANCE RIKICIN MANOMA DA MAKIYAYA

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Stay Connected test

  • 137 Followers
  • 207k Subscribers
  • 23.9k Followers
  • 99 Subscribers
  • Trending
  • Comments
  • Latest
Minimum wage : Gov. Bago directs full  implementation using Fed Govt. template. 

Minimum wage : Gov. Bago directs full  implementation using Fed Govt. template. 

November 3, 2024
Niger State Govt. commences payment of gratuities to Retirees.

Niger State Govt. commences payment of gratuities to Retirees.

October 2, 2025
Gov. Bago Sympathizes with Nigeria Army,reassures to curb insecurity in the State. 

Farmer Governor Umar Bago to increase workers salary by 35 percent – insider source

December 22, 2024
Four hundred level Student of IBBUL brutally attacked by her Ex-boy friend,damaged her eyes.

Four hundred level Student of IBBUL brutally attacked by her Ex-boy friend,damaged her eyes.

February 23, 2025

White Ribbon Alliance Nigeria is bringing Self-care closer to Niger state communities

0

NUT Niger state branch Felicitate Emir of Kagara on his presentation of staff of Office and Coronation.

0

Niger CJ to Introduce Case filtering system as way to Deconjesting Magistrates Courts, Disclosed at 2022 MAN WEEK

0

Fed High Court Minna has declared Hon Badaru as the Authentic APC State Assembly candidate for Suleja.

0
Governor Umaru Bago Celebrates Minister of Information, Idris Malagi, on His Birthday

Governor Umaru Bago Celebrates Minister of Information, Idris Malagi, on His Birthday

May 1, 2026
Langtang North Central: Hon.Nandir Lar harps on 30 percent of women’s affirmative action

Langtang North Central: Hon.Nandir Lar harps on 30 percent of women’s affirmative action

May 1, 2026
Health Workers’ Welfare, Service Delivery Improve in Niger — Union Chairman

Health Workers’ Welfare, Service Delivery Improve in Niger — Union Chairman

May 1, 2026
Health Workers’ Welfare, Service Delivery Improve in Niger — Union Chairman

Health Workers’ Welfare, Service Delivery Improve in Niger — Union Chairman

May 1, 2026

Recent News

Governor Umaru Bago Celebrates Minister of Information, Idris Malagi, on His Birthday

Governor Umaru Bago Celebrates Minister of Information, Idris Malagi, on His Birthday

May 1, 2026
Langtang North Central: Hon.Nandir Lar harps on 30 percent of women’s affirmative action

Langtang North Central: Hon.Nandir Lar harps on 30 percent of women’s affirmative action

May 1, 2026
Health Workers’ Welfare, Service Delivery Improve in Niger — Union Chairman

Health Workers’ Welfare, Service Delivery Improve in Niger — Union Chairman

May 1, 2026
Health Workers’ Welfare, Service Delivery Improve in Niger — Union Chairman

Health Workers’ Welfare, Service Delivery Improve in Niger — Union Chairman

May 1, 2026

Follow Us

Browse by Category

  • Business
  • Crime
  • Education
  • Health
  • National News
  • Niger State Governor
  • Opinions
  • Politics
  • Sports
  • Uncategorized
  • World News

Recent News

Governor Umaru Bago Celebrates Minister of Information, Idris Malagi, on His Birthday

Governor Umaru Bago Celebrates Minister of Information, Idris Malagi, on His Birthday

May 1, 2026
Langtang North Central: Hon.Nandir Lar harps on 30 percent of women’s affirmative action

Langtang North Central: Hon.Nandir Lar harps on 30 percent of women’s affirmative action

May 1, 2026
  • Home
  • National News
  • Education
  • Health
  • Crime
  • Opinions
  • Politics
  • World News
  • Niger State Governor
  • Sports
  • Business

© 2024 All Rights Reserved

No Result
View All Result
  • Home
  • National News
  • Education
  • Health
  • Crime
  • Opinions
  • Politics
  • World News
  • Niger State Governor
  • Sports
  • Business

© 2024 All Rights Reserved