• Home
  • National News
  • Education
  • Health
  • Crime
  • Opinions
  • Politics
  • World News
  • Niger State Governor
  • Sports
  • Business
Nigerian Daily Post
  • Home
  • National News
  • Education
  • Health
  • Crime
  • Opinions
  • Politics
  • World News
  • Niger State Governor
  • Sports
  • Business
No Result
View All Result
  • Home
  • National News
  • Education
  • Health
  • Crime
  • Opinions
  • Politics
  • World News
  • Niger State Governor
  • Sports
  • Business
No Result
View All Result
Nigerian Daily Post
No Result
View All Result

AN NEMI GWAMNATI TA SAMAR DA WURAREN KIWO DON MAGANCE RIKICIN MANOMA DA MAKIYAYA

Zakka by Zakka
September 8, 2024
in Uncategorized
0
0
SHARES
33
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter
For advert placement, News publication, Event coverage and Promotions, email us info@nigeriadailypost.com.ng

AN NEMI GWAMNATI TA SAMAR DA WURAREN KIWO DON MAGANCE RIKICIN MANOMA DA MAKIYAYA

Daga Bala Musa Minna

Shugaban hukumar alhazan jihar Neja Shaikh Abubakar Muhammad Rabi’u Beji ya nemi gwamnatin tarayya ta hanzarta samar da wuraren kiwo na zamani (grazing reserves) ga makiyaya. Domin magance rikice-rikicen dake faruwa tsakanin manoma da makiyaya a Nijeriya

Shehin malamin yayi wannan bayanin ne lokacin da yake zantawa da wakilinmu. Akan rikicin daya faru tsakanin manoma da makiyaya fulani a kauyen Barkuta dake kusa da garin Beji a karamar hukumar Bosso na jihar Neja, a makon jiya. Wanda ya janyo hasarar rayuka da dukiyoyi

Inda ya ce ” ya kamata gwamnatin tarayya dana jihohin kasar nan su hanzarta samar da wuraren kiwo na zamani (grazing reserves) a ko’ina cikin kasar nan. Saboda samun ingantaccen tsari na kiwo ga makiyaya. Ta yadda dabbobin makiyaya zasu samu wadatattun muhallin kiwo

Kuma manoma zasu rika noma kayayyakin gona a wadataccen wuraren noma. Ba tare da yin noma akan hanyoyin da dabbobi ko mutane suke zirga-zirga akansu ba

Ya kara da cewa ” Allah Ta’ala ya wadata Nijeriya da dazuzzukan masu yawan gaske wadanda har yanzu basu kare ba. Kuma har yanzu al’imma bata yin anfani dasu a kowane bangare

Ya dace gwamnati tayi anfani da wadannan dazuzzukan wajen ginawa makiyaya wuraren kiwo wadatattu. Domin samun kudaden shiga ga gwamnati da kuma samar da ayyukan yi ga al’umma. Ta yadda za’a samu ci gaba mai inganci a bangaren kiwo da noma a Nijeriya

Sai kuma shugaban ya shawarci makiyaya da manoma wajen gujewa duk abubuwan da zasu rika kawo rikice-rikice tsakaninsu da juna.

Inda ya ce ” bayanai sun nuna cewa, asalin wannan rikicin daya faru na makon jiya a kauyen Barkuta, dabbobin wani ina makiyayi ne suka shiga gonar wani manomi suka yi masa barna. Wanda kuma a karshe rikici ya faru tsakanin makiyaya da manoma
Har ya janyo hasarar rayuka da dukiyoyi

Shi yasa nake kira ga manoma da makiyaya wadanda dukkaninsu suke anfani da dazuzzuka wajen yin sana’ar noma da kiwo, dasu rika kiyaye hakkokin juna zauna lafiya da juna

A karshe Shaikh Abubakar Beji ya yabawa kokarin gwamnatin Rt. Hon Umaru Muhammed Bago da mataimakinsa Kwamred Yakubu Garba. Wajen kokarin ganin an samu zaman lafiya da kwanciyar hankali a fadin jihar.

Musamman wajen magance matsalolin rashin tsaro ko rikice-rikicen da suke faruwa a jihar. Ta hanyar anfani da jami’an tsaro da sauran masu ruwa da tsaki a harkokin zamantakewar al’umma

Visited 33 times, 1 visit(s) today

For advert placement, News publication, Event coverage and Promotions, email us info@nigeriadailypost.com.ng
Previous Post

HUKUMAR NPC TA KASA TA NEMI GOYON BAYAN AL’UMMA WAJEN SHIRIN KIDAYAR YARA

Next Post

Niger State Ministry of education warns against unnecessary charges by Public Schools Mgt.

Zakka

Zakka

Related Posts

Health Workers’ Welfare, Service Delivery Improve in Niger — Union Chairman
Uncategorized

Health Workers’ Welfare, Service Delivery Improve in Niger — Union Chairman

May 1, 2026
BBF-PCR Ambassadors hold School Outreach on drug abuse, Internet fraud
Uncategorized

BBF-PCR Ambassadors hold School Outreach on drug abuse, Internet fraud

April 30, 2026
Farmer Governor Bago Congratulates Christians on Easter
Uncategorized

Farmer Governor Bago Congratulates Christians on Easter

April 3, 2026
Governor Zulum Offers Condolences to Family of Deceased Army Officer in Minna
Uncategorized

Governor Zulum Offers Condolences to Family of Deceased Army Officer in Minna

April 1, 2026
Senator I. D. Gyang Condemns Outrageous Attack on Palm Sunday in Angwan Rukuba
National News

Senator I. D. Gyang Condemns Outrageous Attack on Palm Sunday in Angwan Rukuba

March 30, 2026
Niger State Government Collaborates with A. A. Helmer Solutions Limited to Revitalize State Printing Press
Uncategorized

Niger State Government Collaborates with A. A. Helmer Solutions Limited to Revitalize State Printing Press

March 5, 2026
Next Post
Farmer Gov. Umaru Bago felicitates with his Commissioner for Basic education on her 62nd Birthday.

Niger State Ministry of education warns against unnecessary charges by Public Schools Mgt.

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Stay Connected test

  • 137 Followers
  • 207k Subscribers
  • 23.9k Followers
  • 99 Subscribers
  • Trending
  • Comments
  • Latest
Minimum wage : Gov. Bago directs full  implementation using Fed Govt. template. 

Minimum wage : Gov. Bago directs full  implementation using Fed Govt. template. 

November 3, 2024
Niger State Govt. commences payment of gratuities to Retirees.

Niger State Govt. commences payment of gratuities to Retirees.

October 2, 2025
Gov. Bago Sympathizes with Nigeria Army,reassures to curb insecurity in the State. 

Farmer Governor Umar Bago to increase workers salary by 35 percent – insider source

December 22, 2024
Four hundred level Student of IBBUL brutally attacked by her Ex-boy friend,damaged her eyes.

Four hundred level Student of IBBUL brutally attacked by her Ex-boy friend,damaged her eyes.

February 23, 2025

White Ribbon Alliance Nigeria is bringing Self-care closer to Niger state communities

0

NUT Niger state branch Felicitate Emir of Kagara on his presentation of staff of Office and Coronation.

0

Niger CJ to Introduce Case filtering system as way to Deconjesting Magistrates Courts, Disclosed at 2022 MAN WEEK

0

Fed High Court Minna has declared Hon Badaru as the Authentic APC State Assembly candidate for Suleja.

0
Governor Umaru Bago Celebrates Minister of Information, Idris Malagi, on His Birthday

Governor Umaru Bago Celebrates Minister of Information, Idris Malagi, on His Birthday

May 1, 2026
Langtang North Central: Hon.Nandir Lar harps on 30 percent of women’s affirmative action

Langtang North Central: Hon.Nandir Lar harps on 30 percent of women’s affirmative action

May 1, 2026
Health Workers’ Welfare, Service Delivery Improve in Niger — Union Chairman

Health Workers’ Welfare, Service Delivery Improve in Niger — Union Chairman

May 1, 2026
Health Workers’ Welfare, Service Delivery Improve in Niger — Union Chairman

Health Workers’ Welfare, Service Delivery Improve in Niger — Union Chairman

May 1, 2026

Recent News

Governor Umaru Bago Celebrates Minister of Information, Idris Malagi, on His Birthday

Governor Umaru Bago Celebrates Minister of Information, Idris Malagi, on His Birthday

May 1, 2026
Langtang North Central: Hon.Nandir Lar harps on 30 percent of women’s affirmative action

Langtang North Central: Hon.Nandir Lar harps on 30 percent of women’s affirmative action

May 1, 2026
Health Workers’ Welfare, Service Delivery Improve in Niger — Union Chairman

Health Workers’ Welfare, Service Delivery Improve in Niger — Union Chairman

May 1, 2026
Health Workers’ Welfare, Service Delivery Improve in Niger — Union Chairman

Health Workers’ Welfare, Service Delivery Improve in Niger — Union Chairman

May 1, 2026

Follow Us

Browse by Category

  • Business
  • Crime
  • Education
  • Health
  • National News
  • Niger State Governor
  • Opinions
  • Politics
  • Sports
  • Uncategorized
  • World News

Recent News

Governor Umaru Bago Celebrates Minister of Information, Idris Malagi, on His Birthday

Governor Umaru Bago Celebrates Minister of Information, Idris Malagi, on His Birthday

May 1, 2026
Langtang North Central: Hon.Nandir Lar harps on 30 percent of women’s affirmative action

Langtang North Central: Hon.Nandir Lar harps on 30 percent of women’s affirmative action

May 1, 2026
  • Home
  • National News
  • Education
  • Health
  • Crime
  • Opinions
  • Politics
  • World News
  • Niger State Governor
  • Sports
  • Business

© 2024 All Rights Reserved

No Result
View All Result
  • Home
  • National News
  • Education
  • Health
  • Crime
  • Opinions
  • Politics
  • World News
  • Niger State Governor
  • Sports
  • Business

© 2024 All Rights Reserved