• Home
  • National News
  • Education
  • Health
  • Crime
  • Opinions
  • Politics
  • World News
  • Niger State Governor
  • Sports
  • Business
Nigerian Daily Post
  • Home
  • National News
  • Education
  • Health
  • Crime
  • Opinions
  • Politics
  • World News
  • Niger State Governor
  • Sports
  • Business
No Result
View All Result
  • Home
  • National News
  • Education
  • Health
  • Crime
  • Opinions
  • Politics
  • World News
  • Niger State Governor
  • Sports
  • Business
No Result
View All Result
Nigerian Daily Post
No Result
View All Result

TSARIN AIKIN HAJJIN  DA GWAMNATIN  SAUDIYYA TA KAWO A BANA ZAI SHAFI KASASHEN DUNIYA – NAHCON

Zakka by Zakka
December 28, 2023
in Uncategorized
0
0
SHARES
25
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter
For advert placement, News publication, Event coverage and Promotions, email us info@nigeriadailypost.com.ng

TSARIN AIKIN HAJJIN  DA GWAMNATIN  SAUDIYYA TA KAWO A BANA ZAI SHAFI KASASHEN DUNIYA – NAHCON

Daga Bala Musa Minna

Shugaban hukumar alhazan Nijeriya NAHCON  Alhaji Jalal Arabi ya bayyana cewa sabon tsarin da gwamnatin kasar Saudi Arebiya  ta kawo wajen   gudanar da ayyukan hajjin bana, zai shafi Nijeriya da sauran kasashen duniya

Shugaban yayi wannan kiran ne lokacin da kungiyar Jama’atu Nasril- Islam JNI ta gudanar da taronta na kasa. Wanda ta saba yi a kowace shekara. Taron ya gudana ne  a garin Minna,,a makon jiya karkashin shugabancin mai alfarma sarkin musulmi Alhaji Muhammadu Sa’adu Abubakar

Inda shugaban hukumar alhazan ya ce ”  a bana shekara  ta  2023 akwai damuwa sosai  yadda gwamnatin Saudiyya ta zo da wani sabon salo na daban. Na takaita lokacin samun damar takardun shiga kasar Saudiyya ko biza ( Visa )

Saboda a shekarun  baya,  kasar Saudiyya ta kan bamu damar samun biza ( Visa)  har zuwa kwana daya kafin tsayuwar arfa. Amma a bana Saudiyya ta sanya dokar rufe damar samun biza na  zuwa aikin hajji tun daga kwanaki hamsin kafin tsayuwar arfa na bana

Wanda hakan yake nuna cewa akwai damuwa sosai ga al’ummar Nijeriya. Saboda yadda talakwan kasar nan suke fama da matsalolin tattalin arzikin Nijeriya a yanzu.

Shi yasa zamu yi kokarin tattara sunayen maniyyata da suka iya biyan kudaden aikin hajjin bana. Domin aikawa dasu kasar Saudiyya a karshen wannan wata na Disamba da muke ciki

Jalal Arabi ya kara da cewa ” a wannan tsarin da gwamnatin kasar Saudiyya ta kawo a bana na takaita kwanakin damar samun takardun shiga kasarta zai shafi Nijeriya da sauran kasashen duniya gaba daya ne

Shi yasa muke neman mai alfarma sarkin musulmi Sa’adu Abubakar da gwamnatocin Nijeriya tare da  sauran shugabannin kasar nan su taimaka. Wajen hanzarta  daukar matakan da zasu taimakawa hukumar alhazai ta Nijeriya da maniyyata aikin hajjin bana.

Saboda maniyyatan su samu damar  cike sharudda ko ka’idojin da gwamnatin kasar Saudi Arebiya ta sanya a bana, wajen kammala biyan kudaden aikin hajji da sauransu, a karshen wannan wata na Disambar 2023. Saboda su tafi kasar Makkah don gudanar da aikin hajji idan lokaci yayi

Bugu da kari,a bana kasar Saudiyya ta sanya naira miliyan hudu da rabi a matsayin kudaden da kowane maniyyacin aikin hajji dake Nijeriya zai biya ga hukumar alhazai domin zuwa Makkah ya sauke faralin hajji yadda addini ya tanada

Dayake zantawa da wakilinmu, daraktan ayyukan hukumar alhazan jihar Neja Malam Attahiru Bala Dukku  ya ce ” wannan lamari na aikin hajji bana ya zo da wani sabon tsari daga gwamnatin Saudiyya

Saboda haka muna kiran duk masu halin zuwa gudanar da aikin hajji suyi kokarin ganin sun biya kudadensu kafin lokacin ya wuce. Saboda yanayin da tattalin arzikin Nijeriya da na sauran wurare yake a fadin duniya yana shafar al’umma.

Sai dai muna ci gaba da neman gwamnati da sauran masu ruwa da tsakiyar a harkar gudanar da hajji a ko’ina, dasu yi kokarin taimakawa. Domin samun nasarar gudanar da aikin  hajji a bana

 

Shi ma Alhaji Abu Sufyan Ahmad Siri-siri wanda shi ne Jami’in kula da alhazai na karamar hukumar Chanchaga kuma shugaban kungiyar jami’an kula da alhazai APWO’s forum na jihar Neja  ya nemi maniyyata aikin hajjin da suyi kokarin biyan kudadensu na zuwa hajji kafin lokaci da gwamnatin Saudiyya ta sanya ya wuce

Sannan ya ce ” ina shawartar  sauran mutanen dake  bukatar zuwa  aikin hajji a shekarar dake tafe na 2024, suyi kokarin tanadin biyan kudaden aikin hajji kafin lokaci ya wuce”

Jama’a dai suna kokawa da wannan sabon tsarin da gwamnatin Saudiyya ta sanya a bana wajen gudanar da wannan babban ibada na aikin hajji. Saboda zai shafi adadin maniyyata n da zasu iya biyan kudaden hajji a bana

Shi ma Alhaji Abu Sufyan Ahmad Siri-siri wanda shi ne Jami’in kula da alhazai na karamar hukumar Chanchaga kuma shugaban kungiyar jami’an kula da alhazai APWO’s forum na jihar Neja  ya nemi maniyyata aikin hajjin da suyi kokarin biyan kudadensu na zuwa hajji kafin lokaci da gwamnatin Saudiyya ta sanya ya wuce

Sannan ya ce ” ina shawartar  sauran mutanen dake  bukatar zuwa  aikin hajji a shekarar dake tafe na 2024, suyi kokarin tanadin biyan kudaden aikin hajji kafin lokaci ya wuce”

Jama’a dai suna kokawa da wannan sabon tsarin da gwamnatin Saudiyya ta sanya a bana wajen gudanar da wannan babban ibada na aikin hajji. Saboda zai shafi adadin maniyyata n da zasu iya biyan kudaden hajji a bana

Visited 24 times, 1 visit(s) today

For advert placement, News publication, Event coverage and Promotions, email us info@nigeriadailypost.com.ng
Previous Post

WAJIBI NE AL’UMMA SU RIKA GIRMAMA SAYYIDA FATIMATUZ-ZAHARA – Barista Buhari Yarima

Next Post

JAMI’AN HUKUMAR KULA DA ABUBUWAN SUFURI NA V.I.O. A NEJA SUN KOKA

Zakka

Zakka

Related Posts

Health Workers’ Welfare, Service Delivery Improve in Niger — Union Chairman
Uncategorized

Health Workers’ Welfare, Service Delivery Improve in Niger — Union Chairman

May 1, 2026
BBF-PCR Ambassadors hold School Outreach on drug abuse, Internet fraud
Uncategorized

BBF-PCR Ambassadors hold School Outreach on drug abuse, Internet fraud

April 30, 2026
Farmer Governor Bago Congratulates Christians on Easter
Uncategorized

Farmer Governor Bago Congratulates Christians on Easter

April 3, 2026
Governor Zulum Offers Condolences to Family of Deceased Army Officer in Minna
Uncategorized

Governor Zulum Offers Condolences to Family of Deceased Army Officer in Minna

April 1, 2026
Senator I. D. Gyang Condemns Outrageous Attack on Palm Sunday in Angwan Rukuba
National News

Senator I. D. Gyang Condemns Outrageous Attack on Palm Sunday in Angwan Rukuba

March 30, 2026
Niger State Government Collaborates with A. A. Helmer Solutions Limited to Revitalize State Printing Press
Uncategorized

Niger State Government Collaborates with A. A. Helmer Solutions Limited to Revitalize State Printing Press

March 5, 2026
Next Post

JAMI'AN HUKUMAR KULA DA ABUBUWAN SUFURI NA V.I.O. A NEJA SUN KOKA

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Stay Connected test

  • 137 Followers
  • 207k Subscribers
  • 23.9k Followers
  • 99 Subscribers
  • Trending
  • Comments
  • Latest
Minimum wage : Gov. Bago directs full  implementation using Fed Govt. template. 

Minimum wage : Gov. Bago directs full  implementation using Fed Govt. template. 

November 3, 2024
Niger State Govt. commences payment of gratuities to Retirees.

Niger State Govt. commences payment of gratuities to Retirees.

October 2, 2025
Gov. Bago Sympathizes with Nigeria Army,reassures to curb insecurity in the State. 

Farmer Governor Umar Bago to increase workers salary by 35 percent – insider source

December 22, 2024
Four hundred level Student of IBBUL brutally attacked by her Ex-boy friend,damaged her eyes.

Four hundred level Student of IBBUL brutally attacked by her Ex-boy friend,damaged her eyes.

February 23, 2025

White Ribbon Alliance Nigeria is bringing Self-care closer to Niger state communities

0

NUT Niger state branch Felicitate Emir of Kagara on his presentation of staff of Office and Coronation.

0

Niger CJ to Introduce Case filtering system as way to Deconjesting Magistrates Courts, Disclosed at 2022 MAN WEEK

0

Fed High Court Minna has declared Hon Badaru as the Authentic APC State Assembly candidate for Suleja.

0
Governor Umaru Bago Celebrates Minister of Information, Idris Malagi, on His Birthday

Governor Umaru Bago Celebrates Minister of Information, Idris Malagi, on His Birthday

May 1, 2026
Langtang North Central: Hon.Nandir Lar harps on 30 percent of women’s affirmative action

Langtang North Central: Hon.Nandir Lar harps on 30 percent of women’s affirmative action

May 1, 2026
Health Workers’ Welfare, Service Delivery Improve in Niger — Union Chairman

Health Workers’ Welfare, Service Delivery Improve in Niger — Union Chairman

May 1, 2026
Health Workers’ Welfare, Service Delivery Improve in Niger — Union Chairman

Health Workers’ Welfare, Service Delivery Improve in Niger — Union Chairman

May 1, 2026

Recent News

Governor Umaru Bago Celebrates Minister of Information, Idris Malagi, on His Birthday

Governor Umaru Bago Celebrates Minister of Information, Idris Malagi, on His Birthday

May 1, 2026
Langtang North Central: Hon.Nandir Lar harps on 30 percent of women’s affirmative action

Langtang North Central: Hon.Nandir Lar harps on 30 percent of women’s affirmative action

May 1, 2026
Health Workers’ Welfare, Service Delivery Improve in Niger — Union Chairman

Health Workers’ Welfare, Service Delivery Improve in Niger — Union Chairman

May 1, 2026
Health Workers’ Welfare, Service Delivery Improve in Niger — Union Chairman

Health Workers’ Welfare, Service Delivery Improve in Niger — Union Chairman

May 1, 2026

Follow Us

Browse by Category

  • Business
  • Crime
  • Education
  • Health
  • National News
  • Niger State Governor
  • Opinions
  • Politics
  • Sports
  • Uncategorized
  • World News

Recent News

Governor Umaru Bago Celebrates Minister of Information, Idris Malagi, on His Birthday

Governor Umaru Bago Celebrates Minister of Information, Idris Malagi, on His Birthday

May 1, 2026
Langtang North Central: Hon.Nandir Lar harps on 30 percent of women’s affirmative action

Langtang North Central: Hon.Nandir Lar harps on 30 percent of women’s affirmative action

May 1, 2026
  • Home
  • National News
  • Education
  • Health
  • Crime
  • Opinions
  • Politics
  • World News
  • Niger State Governor
  • Sports
  • Business

© 2024 All Rights Reserved

No Result
View All Result
  • Home
  • National News
  • Education
  • Health
  • Crime
  • Opinions
  • Politics
  • World News
  • Niger State Governor
  • Sports
  • Business

© 2024 All Rights Reserved