• Home
  • National News
  • Education
  • Health
  • Crime
  • Opinions
  • Politics
  • World News
  • Niger State Governor
  • Sports
  • Business
Nigerian Daily Post
  • Home
  • National News
  • Education
  • Health
  • Crime
  • Opinions
  • Politics
  • World News
  • Niger State Governor
  • Sports
  • Business
No Result
View All Result
  • Home
  • National News
  • Education
  • Health
  • Crime
  • Opinions
  • Politics
  • World News
  • Niger State Governor
  • Sports
  • Business
No Result
View All Result
Nigerian Daily Post
No Result
View All Result

RANAR MA’AIKATA TA BANA: NLC TA NEMI GWAMNATI TA INGANTA YANAYIN MA’AIKATAN NEJA

admin by admin
May 3, 2023
in National News
0
0
SHARES
3
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter
For advert placement, News publication, Event coverage and Promotions, call +2349012892630 or email us info@nigeriadailypost.com.ng

RANAR MA’AIKATA TA BANA: NLC TA NEMI GWAMNATI TA INGANTA YANAYIN MA’AIKATAN NEJA

Daga Bala Musa Minna

Shugaban hadaddiyar kungiyar kwadago ta kasa a Nijeriya NLC reshen Jihar Neja Kwamred Abdulkareem Idrees Lafene yayi kira ga gwamnatin Jihar Neja data hanzarta samar da ingantaccen yanayin aiki ga duk ma’aikatan Jihar

Shugaban yayi wannan kiran ne a jiya litinin 1 ga watan Mayu na shekara ta 2023, wacce gwamnatin Nijeriya take sanyawa a matsayin ranar ma’aikatan kasar

A bana ma taron na ranar ma’aikatan ya gudana ne a filin wasa na 1-2-3 Quarters dake kusa da Old Secretariat, anan Minna

Inda dimbin kungiyoyin ma’aikatan gwamnati da kuma masu zaman kansu, tare da bangarorin gwamnati, sukan halarci taron.Don isar da kokensu ga gwamnati

A jawabinsa ga dimbin mahalarta, shugaban kungiyar kwadago ta NLC a Jihar Neja Kwamred Abdulkareem Lafene ya ce ” ma’aikatan Jihar suna matukar bukatar samun kulawar data dace daga gwamnati

Saboda hakan zai taimakawa ma’aikatan wajen gudanar da ayyukansu yadda ya kamata a ko’ina suke. Shi yasa taken ranar ma’aikatan bana shi ne : Neman ‘yanci ga ma’aikata.

Sannan ya dace ma’aikatan su tabbatar da suna gudanar da ayyukansu ga al’umma yadda ya dace idan sun gwamnanti ta inganta yana yin ayyukansu

Don a samu nasarar tafiyar da gwamnati bisa tsarin kundin mulkin Nijeriya.Yadda za’a bunkasa Jihar Neja a bangaren tattalin arziki da zamantakewar al’umma

Ya kara da cewa ” shi yasa na gabatar da koke-koken ma’aikatan Jihar Neja dana kananan hukumomi na Jihar ga gwamnan Jihar Alhaji Abubakar Sani Bello don ya baiwa ma’aikata hakkokinsu

Haka nan ya gabatar da wadannan koke-koken ga sabuwar gwamnatin Jihar wacce za’a rantsar ranar 29 ga wannan watan na Mayu shekara ta 2023 karkashin Rt. Hon Umar Bago. Don ta magance wadannan koke-koken ma’aikatan.

Daga cikinsu akwai neman biyan albashi bisa sabon tsarin da gwamnati ta amince. Biyan kudaden fansho da garatuti a lokacin daya dace.

Samar da tsaron rayuka da dukiyoyi a ko’ina cikin Jihar ga al’umma. Sai biyan ma’aikata kudaden basussuka da alawus-alawus.

Sarmar da kyakkyawan yanayin aiki ga ma’aikatan don su anfanar da al’umma. Haka nan NLC ta nemi gwamnati ta sake nazarin lamarin .korar wasu ma’aikatan jihae a shekarar 2021 da sauransu

Shi yasa kungiyar kwadago ta NLC tayi kira ga gwamnatin Rt. Hon.Umar Muhammed Bago data samar da kyakkyawan tsare-tsare don bunkasa harkokin ma’aikatan. Jihar

Haka nan shugabar ma’aikatan Jihar Hajiya Salamatu T. Abubakar wacce ta wakilci gwamnan Jihar Alhaji Abubakar Sani Bello ta bayyana cewa , gwamnati tana sane da halin da ma’aikatan Jihar suke ciki

Kuma gwamnan Neja Alhaji Abubakar Sani Belli zai mikawa sabuwar gwamnati wadannan bukatu na ma’aikatan don a dauki matakan magance yadda ya dace

Shi ma shugaban kungiyar malamai ta NUT a Jihar Neja Kwamred Akayego Adamu Muhammed ya bayyana cewa, malaman makarantun boko sun fi damuwa akan rashin samun hakkokinsu daga gwamnati.

Amma zamu ci gaba xa baiwa sabuwar gwamnati shawarwarin da suka dace don magance matsalolin da ake fama da su

Shi.ma shugaban kungiyar ma’aikatan majalisar dokoki ta Nijeriya reshen Jihar Neja PASAN Kwamred Sanusi Salisu ya ce ” muna da koke-koke da yawa wanda muna fatan wannan sabuwar gwamnatin ta share mana hawaye akan su.

Muna baiwa sabuwar gwamnatin jihar Neja ta Hon Umar Muhammed Bago shawarar hada hannu da duk.masu nema ci gaban Jihar. Kuma muna yiwa al’umma fatan samun mafita na alheri a wannan karon

Sai dai a ranar ma’aikatan na bana, gwamnan Jihar Alhaji Abubakar Sani Bdllo wanda wa’adin mulkinsa zai kare ranar 29 ga wannan wat an na Mayu 2923 bai zo wurin taron ba. Haka nan mataimakinsa da sakataren gwamnatin Jihar

Visited 2 times, 1 visit(s) today

For advert placement, News publication, Event coverage and Promotions, call +2349012892630 or email us info@nigeriadailypost.com.ng
Previous Post

Niger State Election Petition Tribunal Shall Adhere Strictly To The Rule of Law.

Next Post

THE PRESIDENT DOKO PROGRESSIVE FORUM (DPF) CALLS FOR CALM.

admin

admin

Related Posts

NDLEA Seizes AK-47, Substantial Drug Haul in Coordinated Operations Across Nigeria
National News

NDLEA Seizes AK-47, Substantial Drug Haul in Coordinated Operations Across Nigeria

May 19, 2025
Tragic Boat Accident Claims 37 Lives in Kwara State.
National News

Tragic Boat Accident Claims 37 Lives in Kwara State.

May 18, 2025
Suspected Kidnapper Arrested at Abuja Hajj Camp During Routine Screening.
National News

Suspected Kidnapper Arrested at Abuja Hajj Camp During Routine Screening.

May 18, 2025
Kwankwaso Vows to Unseat Tinubu in 2027, Announcing Formation of New Political Coalition.
National News

Kwankwaso Vows to Unseat Tinubu in 2027, Announcing Formation of New Political Coalition.

May 18, 2025
We Won’t Refund N300 Million Paid By Rivers Govt – NBA.
National News

We Won’t Refund N300 Million Paid By Rivers Govt – NBA.

May 17, 2025
Bauchi Gov Appoints Ex NUJ Deputy President As Permanent Secretary
National News

Bauchi Gov Appoints Ex NUJ Deputy President As Permanent Secretary

May 17, 2025
Next Post

THE PRESIDENT DOKO PROGRESSIVE FORUM (DPF) CALLS FOR CALM.

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Stay Connected test

  • 139 Followers
  • 205k Subscribers
  • 23.9k Followers
  • 99 Subscribers
  • Trending
  • Comments
  • Latest
Minimum wage : Gov. Bago directs full  implementation using Fed Govt. template. 

Minimum wage : Gov. Bago directs full  implementation using Fed Govt. template. 

November 3, 2024
Gov. Bago Sympathizes with Nigeria Army,reassures to curb insecurity in the State. 

Farmer Governor Umar Bago to increase workers salary by 35 percent – insider source

December 22, 2024
Niger State Govt. commences payment of gratuities to Retirees.

Niger State Govt. commences payment of gratuities to Retirees.

July 25, 2024
Four hundred level Student of IBBUL brutally attacked by her Ex-boy friend,damaged her eyes.

Four hundred level Student of IBBUL brutally attacked by her Ex-boy friend,damaged her eyes.

February 23, 2025

White Ribbon Alliance Nigeria is bringing Self-care closer to Niger state communities

0

NUT Niger state branch Felicitate Emir of Kagara on his presentation of staff of Office and Coronation.

0

Niger CJ to Introduce Case filtering system as way to Deconjesting Magistrates Courts, Disclosed at 2022 MAN WEEK

0

Fed High Court Minna has declared Hon Badaru as the Authentic APC State Assembly candidate for Suleja.

0
NDLEA Seizes AK-47, Substantial Drug Haul in Coordinated Operations Across Nigeria

NDLEA Seizes AK-47, Substantial Drug Haul in Coordinated Operations Across Nigeria

May 19, 2025
Tragic Boat Accident Claims 37 Lives in Kwara State.

Tragic Boat Accident Claims 37 Lives in Kwara State.

May 18, 2025
Suspected Kidnapper Arrested at Abuja Hajj Camp During Routine Screening.

Suspected Kidnapper Arrested at Abuja Hajj Camp During Routine Screening.

May 18, 2025
Kwankwaso Vows to Unseat Tinubu in 2027, Announcing Formation of New Political Coalition.

Kwankwaso Vows to Unseat Tinubu in 2027, Announcing Formation of New Political Coalition.

May 18, 2025

Recent News

NDLEA Seizes AK-47, Substantial Drug Haul in Coordinated Operations Across Nigeria

NDLEA Seizes AK-47, Substantial Drug Haul in Coordinated Operations Across Nigeria

May 19, 2025
Tragic Boat Accident Claims 37 Lives in Kwara State.

Tragic Boat Accident Claims 37 Lives in Kwara State.

May 18, 2025
Suspected Kidnapper Arrested at Abuja Hajj Camp During Routine Screening.

Suspected Kidnapper Arrested at Abuja Hajj Camp During Routine Screening.

May 18, 2025
Kwankwaso Vows to Unseat Tinubu in 2027, Announcing Formation of New Political Coalition.

Kwankwaso Vows to Unseat Tinubu in 2027, Announcing Formation of New Political Coalition.

May 18, 2025

Follow Us

Browse by Category

  • Business
  • Crime
  • Education
  • Health
  • National News
  • Niger State Governor
  • Opinions
  • Politics
  • Sports
  • Uncategorized
  • World News

Recent News

NDLEA Seizes AK-47, Substantial Drug Haul in Coordinated Operations Across Nigeria

NDLEA Seizes AK-47, Substantial Drug Haul in Coordinated Operations Across Nigeria

May 19, 2025
Tragic Boat Accident Claims 37 Lives in Kwara State.

Tragic Boat Accident Claims 37 Lives in Kwara State.

May 18, 2025
  • Home
  • National News
  • Education
  • Health
  • Crime
  • Opinions
  • Politics
  • World News
  • Niger State Governor
  • Sports
  • Business

© 2024 All Rights Reserved

No Result
View All Result
  • Home
  • National News
  • Education
  • Health
  • Crime
  • Opinions
  • Politics
  • World News
  • Niger State Governor
  • Sports
  • Business

© 2024 All Rights Reserved