• Home
  • National News
  • Education
  • Health
  • Crime
  • Opinions
  • Politics
  • World News
  • Niger State Governor
  • Sports
  • Business
Nigerian Daily Post
  • Home
  • National News
  • Education
  • Health
  • Crime
  • Opinions
  • Politics
  • World News
  • Niger State Governor
  • Sports
  • Business
No Result
View All Result
  • Home
  • National News
  • Education
  • Health
  • Crime
  • Opinions
  • Politics
  • World News
  • Niger State Governor
  • Sports
  • Business
No Result
View All Result
Nigerian Daily Post
No Result
View All Result

YA DACE GWAMNATI TA DAMKA LAMARIN TAFIYAR DA MAKARANTUN ALLO A HANNUN WADANDA SUKA CANCANTA – Gwani Maiturare

admin by admin
January 23, 2023
in Education
0
0
SHARES
4
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter
For advert placement, News publication, Event coverage and Promotions, call +2349012892630 or email us info@nigeriadailypost.com.ng

YA DACE GWAMNATI TA DAMKA LAMARIN TAFIYAR DA MAKARANTUN ALLO A HANNUN WADANDA SUKA CANCANTA – Gwani Maiturare

Daga Bala Musa Minna

Shugaban kungiyar Huffazul Our’an & Scholars Association of Nigeria reshen Jihar Neja Hafiz Ambasada Gwani Abukakar Sadik Maiturare yayi kira ga gwamnatocin Jihohi dana tarayyar Nijeriya, dasu rika damka harkokin tafiyar da makarantun allo a hannun mutanen da suka cancanta

Shugaban ya bayyana hakan ne lokacin daya zantawa da wakilinmu a jiya alhamis, a garin Minna na Jihar Neja

Inda ya ce ” ya dace gwamnatocin Jihohi dana tarayyar Nijeriya su rika baiwa mutanen da suka cancanta ragamar tafiyar da lamarin makarantu Allo a kasar nan

Saboda kokarin da gwamnatoci suke yi na samar da tsarin inganta makarantu. Allo yana samun cikas ne. Don rashin dacewar wadanda akan baiwa shugabancin abin lamarin

Ya ce ” gaskiya hanyar karatun Allo ne kadai sahihiyar hanyar da ake samun ingantaccen haddar Alkur’ani mai Girma

Shi yasa ya wajaba a rika baiwa ma’abota karatun Alkur’ani mai Girma na Allo wannan shugabancin ne. Saboda suna da kwarewa akan haka

Kamar ni da nake shugaban wannan kungiyar Huffazul Qur’an anan Jihar Neja, na yi shekaru 17 a makarantar Allo, har na rubuta Alkur’ani da kaina. Sannan na tafi kasar Sudan nayi karanci harshen Larabci.

Daga nan na dawo gida Nijeriya na yi karatu a Kano.Haka kuma nayi karatun Digiri a Jami’ar Abuja a harkokin addinin musulunci.

Kaga ina da kwarewar da ake nema wajen samar da ingantaccen tsari a wannan fagen. Kada a sanya siyasa wajen lamarin karatun Alkur’ani mai Girma. Domin akwai kwararrarun mutane da suka dace wajen rika tafiyar da karatun Allo

Muna shawartar gwamnati ta rika baiwa malaman dake karatun Allo shugabancin kulawa da makarantun Allo. Domin Zaka ga gwamnati ta baiwa wanda take so mukamin Director General na Tsangaya ko da basu cancanta ba

Amma a gaskiya sai kaga bai san komai a lamarin Tsagayu ba. Gwamnati takan bada wannan mukamin ga wanda yayi wa jam’iyyar gwamnati kamfe ne kawai

Bugu da kari ya ce ” wallahi duk yadda masu kokarin hana karatun Alkur’ani suke neman hana gudanar da shi ba zai yiwu ba. Wallahi wannan karatun Allo zai tabbata har abada, Sai dai a samar da hanyoyin inganta shi kawai.

Shi yasa aka kafa wannan kungiyar shekaru 24 da suka wuce na Nijeriya.
Kuma aka kafa ta anan Neja shekaru 8 da suka wuce.Don kare martabar karatun Alkur’ani mai Girma da Masu karatun Allo

Ya ce ” akwai hanyoyin magance barace-barace ga almajiran makarantun Allo. Sai kuma Iyaye su rika tallafawa makarantun Allo, Malamai su rika daukar almajiran da zasu iya kulawa dasu.

Sannan gwamnati ta rika baiwa makarantun Allo gagarumin Tallafi don su bunkasa

Wannan kungiyar ta samar da hanyoyin baiwa almajiran dake.karatun Allo Tallafin kudade na miliyoyin nairori don magance matsalar barace-barace na almajirai masu karatun Allo

Kamar yadda zamu sake bayar da Tallafin sana’o’i a makon gobe wajen taron da kungiyar Huffazul Qur’an & Scholars Association of Nigeria ta Kasa zata yi anan Minna dake Jihar Neja

Shi kuwa Alaramma Gwani Muhammadu Sani wanda shi ne shugaban kwamitin amintattu na kungiyar ya ce ” wannan kungiyar tana da almajirai ko. membobinta sama da dubu goma a Jihar

Sannan tana samar da hadin kan da ake bukata tsakanin almajiran cake karatun Alkur’ani mai Girma na Allo. Kuma tana tantance ayyukan ‘ya’yan kungiyar

Bugu da kari Alaramma Malam Salisu wanda shi ne mataimakin shugaban kungiyar ya ce ” wannan kungiyar tana taimakawa wajen samun kyakkyawan fahimta tsakaninta da gwamnati. Idan bukatar hakan ta taso

.Dayake magana akan lamarin kungiyar ta Huffazul Qur’an sakataren tsare-stare na kasa Alaramma Sadik M. I. ya ce ” kungiyar tana hada zamunci tsakanin ‘ya’yan wannan kungiyar .

Kuma gwamnatin tarayya tana anfani da wannan hadin kai tsakanin kungiyar da gwamnati wajen samun fahimtar juna
Kuma ya nemi duk ‘ya’yan kungiyar su kasance masu biyayya ga shugabannin kungiyar

Visited 3 times, 1 visit(s) today

For advert placement, News publication, Event coverage and Promotions, call +2349012892630 or email us info@nigeriadailypost.com.ng
Previous Post

Over 5,000 women ready to vote APC in Kebbi.

Next Post

Haruna Abubakar Magaji (HAAM) APC  House of Reps Gurara,,Suleja and Tafa Fed Constituency Candidate to flag off his Campaign in Wuse. 

admin

admin

Related Posts

ICEeL IBBUL Disassociates Itself from Claims of School Fee Increase.
Education

ICEeL IBBUL Disassociates Itself from Claims of School Fees Increase.

April 15, 2025
ICEeL IBBUL Disassociates Itself from Claims of School Fee Increase.
Education

ICEeL IBBUL Disassociates Itself from Claims of School Fee Increase.

April 15, 2025
2025 UTME: Mock Notification Ready for Printing – JAMB
Education

2025 UTME: Mock Notification Ready for Printing – JAMB

April 3, 2025
Induction: NMCN harps on professionalism, dedication to duty
Education

Induction: NMCN harps on professionalism, dedication to duty

January 24, 2025
NUT Appoints New Chairman for Teachers’ Social Security Scheme.
Education

NUT Appoints New Chairman for Teachers’ Social Security Scheme.

January 14, 2025
Education is too Sensitive to be left in the Hands of the Govt. Alone.
Education

Education is too Sensitive to be left in the Hands of the Govt. Alone.

January 12, 2025
Next Post

Haruna Abubakar Magaji (HAAM) APC  House of Reps Gurara,,Suleja and Tafa Fed Constituency Candidate to flag off his Campaign in Wuse. 

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Stay Connected test

  • 139 Followers
  • 205k Subscribers
  • 23.9k Followers
  • 99 Subscribers
  • Trending
  • Comments
  • Latest
Minimum wage : Gov. Bago directs full  implementation using Fed Govt. template. 

Minimum wage : Gov. Bago directs full  implementation using Fed Govt. template. 

November 3, 2024
Niger State Govt. commences payment of gratuities to Retirees.

Niger State Govt. commences payment of gratuities to Retirees.

May 22, 2025
Gov. Bago Sympathizes with Nigeria Army,reassures to curb insecurity in the State. 

Farmer Governor Umar Bago to increase workers salary by 35 percent – insider source

December 22, 2024
Four hundred level Student of IBBUL brutally attacked by her Ex-boy friend,damaged her eyes.

Four hundred level Student of IBBUL brutally attacked by her Ex-boy friend,damaged her eyes.

February 23, 2025

White Ribbon Alliance Nigeria is bringing Self-care closer to Niger state communities

0

NUT Niger state branch Felicitate Emir of Kagara on his presentation of staff of Office and Coronation.

0

Niger CJ to Introduce Case filtering system as way to Deconjesting Magistrates Courts, Disclosed at 2022 MAN WEEK

0

Fed High Court Minna has declared Hon Badaru as the Authentic APC State Assembly candidate for Suleja.

0
Niger State Government Disowns Viral List of Sponsored Pilgrims to Saudi Arabia

Tragic Loss: Niger State Scholarship Board Visits Family of IBBU Lapai Student.

June 29, 2025
Community Leaders Unite for Peace and Development in Lavun Local Government Area.

Community Leaders Unite for Peace and Development in Lavun Local Government Area.

June 29, 2025
Islamic New Year 1447: Etsu Nupe urges sustained prayers for peace, unity, progress 

Etsu Nupe, pillar in Niger’s development—Gov. Bago

June 28, 2025
Niger State Gov. Bago Announces Donation of N100 Million to Yahaya Abubakar Endowment Fund 

Niger State Gov. Bago Announces Donation of N100 Million to Yahaya Abubakar Endowment Fund 

June 28, 2025

Recent News

Niger State Government Disowns Viral List of Sponsored Pilgrims to Saudi Arabia

Tragic Loss: Niger State Scholarship Board Visits Family of IBBU Lapai Student.

June 29, 2025
Community Leaders Unite for Peace and Development in Lavun Local Government Area.

Community Leaders Unite for Peace and Development in Lavun Local Government Area.

June 29, 2025
Islamic New Year 1447: Etsu Nupe urges sustained prayers for peace, unity, progress 

Etsu Nupe, pillar in Niger’s development—Gov. Bago

June 28, 2025
Niger State Gov. Bago Announces Donation of N100 Million to Yahaya Abubakar Endowment Fund 

Niger State Gov. Bago Announces Donation of N100 Million to Yahaya Abubakar Endowment Fund 

June 28, 2025

Follow Us

Browse by Category

  • Business
  • Crime
  • Education
  • Health
  • National News
  • Niger State Governor
  • Opinions
  • Politics
  • Sports
  • Uncategorized
  • World News

Recent News

Niger State Government Disowns Viral List of Sponsored Pilgrims to Saudi Arabia

Tragic Loss: Niger State Scholarship Board Visits Family of IBBU Lapai Student.

June 29, 2025
Community Leaders Unite for Peace and Development in Lavun Local Government Area.

Community Leaders Unite for Peace and Development in Lavun Local Government Area.

June 29, 2025
  • Home
  • National News
  • Education
  • Health
  • Crime
  • Opinions
  • Politics
  • World News
  • Niger State Governor
  • Sports
  • Business

© 2024 All Rights Reserved

No Result
View All Result
  • Home
  • National News
  • Education
  • Health
  • Crime
  • Opinions
  • Politics
  • World News
  • Niger State Governor
  • Sports
  • Business

© 2024 All Rights Reserved