• Home
  • National News
  • Education
  • Health
  • Crime
  • Opinions
  • Politics
  • World News
  • Niger State Governor
  • Sports
  • Business
Nigerian Daily Post
  • Home
  • National News
  • Education
  • Health
  • Crime
  • Opinions
  • Politics
  • World News
  • Niger State Governor
  • Sports
  • Business
No Result
View All Result
  • Home
  • National News
  • Education
  • Health
  • Crime
  • Opinions
  • Politics
  • World News
  • Niger State Governor
  • Sports
  • Business
No Result
View All Result
Nigerian Daily Post
No Result
View All Result

KU ZABI ATIKU NA PDP DON CI GABAN NIJERIYA – Sani Shu’aibu

admin by admin
February 8, 2023
in National News
0
0
SHARES
3
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter
For advert placement, News publication, Event coverage and Promotions, email us info@nigeriadailypost.com.ng

KU ZABI ATIKU NA PDP DON CI GABAN NIJERIYA – Sani Shu’aibu

Daga Bala Musa Minna

Anyi kira ga ‘yan Nijeriya dasu zabi Alhaji Atiku Abubakar ( Wazirin Adamawa ) ‘dan takarar kujerar shugabancin kasar nan na Jam’iyyar PDP a zaben dake tafe ranar 25 ga watan Fabrairun bana

Wannan kiran ya fito ne daga bakin Alhaji Sani Shu’aibu mai Gold shugaban kungiyar Nigerlites Marketers Concern Forum na Jihar Neja, a ofishin kungiyar dake Gamji Plaza, daura da babbar kasuwar Engr A.A.Kure na Minna, lokacin daya zanta da wakilinmu, ranar Laraba

Inda ya ce ” muna kira ga mutanen Jihar Neja da sauran ‘yan Nijeriya, dasu zabi Alhaji Abubakar Atiku ‘dan takarar shugabancin kasar nan na Jam’iyyar PDP a wannan zabe na bana

Don samar da shugaban kasar da zai kawo ayyukan ci gaban al’umma a Nijeriya. Kuma ya fitar da al’ummar kasar daga matsalolin talauci, rashin tsaro da sauran matsalolin dake damun Jama’a

Ya kara da cewa ” lokacin mulkin PDP na shekaru 16, Atiku yayi kokari wajen kawo ci gaban harkokin kasuwanci da zamantakewar mutanen kasar nan.
Wannan yana daya daga cikin ayyukansa

Hakan ya nuna cewa ko a yanzu idan aka zabe shi, zai kawo ci gaban Jihar Neja da Nijeriya. Yadda yayi alkawarin kammala aikin gina mashigin ruwa na Baro dake nan Jihar Neja

Bugu da kari, Alhaji Sani Shu’aibu ya ce ” wani abin farin ciki ne shi ne yadda zuwan Atiku da tawagarsa garin Minna a makon jiya don.kaddamar.da yakin neman zabensa da sauran ‘yan takarar PDP na Neja

Wannan taron ya girgiza kowa sosai. Domin kowa yaga yadda mutanen Neja sukau yi masa tarbo na girmamawa da nuna aniyarsu na zaben Atiku

Inda dimbin magoya bayan PDP suka nuna kauna gare shi. Ta hanyar nuna masa goyon bayanoa yanzu mutanen Nijeriya suna kukan halin kunci da takarar da gwamnatin APC karkashin shugaba Buhari ta jefa al’umma a ciki.

Wannan ya janyo mutane suke ta neman Atiku ya shugabanci kasar nan.Saboda zai ci gaba da samar da hanyoyin inganta rayuwar mutane

Musamman ‘yan kasuwa, manoma, ma’aikatan gwamnati da sauransu, zasu anfana matuka daga gwamnatin PDP idan an zabe ta a bana..

yaga yadda mutane suka yi maraba da Atiku anan Minna da sauran Jihohin daya i mai kyau

A karshe Alhaji Sani Shu’aibu mai Gold ya nemi kowa ‘dan Nijeriya daya hanzarta samun katin zabensa na PVC. Sabida samun damar zaben PDP a duk zabubbukan dake tafe a bana

Visited 3 times, 1 visit(s) today

For advert placement, News publication, Event coverage and Promotions, email us info@nigeriadailypost.com.ng
Previous Post

FG REVEALS IDENTITY OF THOSE AGAINST  DEADLINE EXTENSION.

Next Post

SUPREME COURT TEMPORARY RESTRAINS FED. GOVT. BANNING THE USE OF OLD NAIRA NOTES FROM 10/02/2923.

admin

admin

Related Posts

Court Remands Ex-AGF Malami, Son, Wife at Kuje Prison. 
National News

Court Remands Ex-AGF Malami, Son, Wife at Kuje Prison. 

December 30, 2025
Three Suspects Lynched as Mob Burns NSCDC Outpost in Kano
National News

Three Suspects Lynched as Mob Burns NSCDC Outpost in Kano

December 30, 2025
Teenage Girl, Sister, and Boyfriend Arrested in Abuja for Staged Kidnapping to Extort ₦5 Million from Father. 
National News

Breaking News: National Grid Experiences Collapse Due to Power Plant Outages

December 29, 2025
RT.Hon.Manko Chairman Bida LG Temporarily Closes Dhiyafa Hotel Over Allegations of Misconduct. 
National News

Young Stars Football Club Wins Hukunchi Nupe Cup in Doko

December 29, 2025
Young Stars FC Wins Hukunchi Nupe Cup in Doko
National News

Young Stars FC Wins Hukunchi Nupe Cup in Doko

December 29, 2025
National News

Integrity Test Disqualifies 34 Judicial Nominees as NJC Shortlists 28 for Federal High Court Bench

December 29, 2025
Next Post

SUPREME COURT TEMPORARY RESTRAINS FED. GOVT. BANNING THE USE OF OLD NAIRA NOTES FROM 10/02/2923.

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Stay Connected test

  • 138 Followers
  • 207k Subscribers
  • 23.9k Followers
  • 99 Subscribers
  • Trending
  • Comments
  • Latest
Minimum wage : Gov. Bago directs full  implementation using Fed Govt. template. 

Minimum wage : Gov. Bago directs full  implementation using Fed Govt. template. 

November 3, 2024
Niger State Govt. commences payment of gratuities to Retirees.

Niger State Govt. commences payment of gratuities to Retirees.

October 2, 2025
Gov. Bago Sympathizes with Nigeria Army,reassures to curb insecurity in the State. 

Farmer Governor Umar Bago to increase workers salary by 35 percent – insider source

December 22, 2024
Four hundred level Student of IBBUL brutally attacked by her Ex-boy friend,damaged her eyes.

Four hundred level Student of IBBUL brutally attacked by her Ex-boy friend,damaged her eyes.

February 23, 2025

FAAC SHARES N 1,149.816 TRILLION JANUARY 2024 REVENUE TO FG, STATES AND LGCS

2

THE PRESIDENT DOKO PROGRESSIVE FORUM (DPF) CALLS FOR CALM.

2

NUT Niger state branch Felicitate Emir of Kagara on his presentation of staff of Office and Coronation.

1

Medical and Health Workers Union of Nigeria,Niger State Council. Felicitates Governor and His Deputy on their Inauguration..

1
Court Remands Ex-AGF Malami, Son, Wife at Kuje Prison. 

Court Remands Ex-AGF Malami, Son, Wife at Kuje Prison. 

December 30, 2025
Tinubu Approves Write-Off of $1.42 Billion and ₦5.57 Trillion NNPC Debts

Tinubu Approves Write-Off of $1.42 Billion and ₦5.57 Trillion NNPC Debts

December 30, 2025
Federal Government Launches LG Proof of Address to Strengthen Citizen Identification

Federal Government Launches LG Proof of Address to Strengthen Citizen Identification

December 30, 2025
23 Ships With Fuel, Food Items To Arrive Lagos Ports – NPA

23 Ships With Fuel, Food Items To Arrive Lagos Ports – NPA

December 30, 2025

Recent News

Court Remands Ex-AGF Malami, Son, Wife at Kuje Prison. 

Court Remands Ex-AGF Malami, Son, Wife at Kuje Prison. 

December 30, 2025
Tinubu Approves Write-Off of $1.42 Billion and ₦5.57 Trillion NNPC Debts

Tinubu Approves Write-Off of $1.42 Billion and ₦5.57 Trillion NNPC Debts

December 30, 2025
Federal Government Launches LG Proof of Address to Strengthen Citizen Identification

Federal Government Launches LG Proof of Address to Strengthen Citizen Identification

December 30, 2025
23 Ships With Fuel, Food Items To Arrive Lagos Ports – NPA

23 Ships With Fuel, Food Items To Arrive Lagos Ports – NPA

December 30, 2025

Follow Us

Browse by Category

  • Business
  • Crime
  • Education
  • Health
  • National News
  • Niger State Governor
  • Opinions
  • Politics
  • Sports
  • Uncategorized
  • World News

Recent News

Court Remands Ex-AGF Malami, Son, Wife at Kuje Prison. 

Court Remands Ex-AGF Malami, Son, Wife at Kuje Prison. 

December 30, 2025
Tinubu Approves Write-Off of $1.42 Billion and ₦5.57 Trillion NNPC Debts

Tinubu Approves Write-Off of $1.42 Billion and ₦5.57 Trillion NNPC Debts

December 30, 2025
  • Home
  • National News
  • Education
  • Health
  • Crime
  • Opinions
  • Politics
  • World News
  • Niger State Governor
  • Sports
  • Business

© 2024 All Rights Reserved

No Result
View All Result
  • Home
  • National News
  • Education
  • Health
  • Crime
  • Opinions
  • Politics
  • World News
  • Niger State Governor
  • Sports
  • Business

© 2024 All Rights Reserved