• Home
  • National News
  • Education
  • Health
  • Crime
  • Opinions
  • Politics
  • World News
  • Niger State Governor
  • Sports
  • Business
Nigerian Daily Post
  • Home
  • National News
  • Education
  • Health
  • Crime
  • Opinions
  • Politics
  • World News
  • Niger State Governor
  • Sports
  • Business
No Result
View All Result
  • Home
  • National News
  • Education
  • Health
  • Crime
  • Opinions
  • Politics
  • World News
  • Niger State Governor
  • Sports
  • Business
No Result
View All Result
Nigerian Daily Post
No Result
View All Result

KU ZABI ATIKU NA PDP DON CI GABAN NIJERIYA – Sani Shu’aibu

Zakka by Zakka
February 8, 2023
in National News
0
0
SHARES
3
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter
For advert placement, News publication, Event coverage and Promotions, email us info@nigeriadailypost.com.ng

KU ZABI ATIKU NA PDP DON CI GABAN NIJERIYA – Sani Shu’aibu

Daga Bala Musa Minna

Anyi kira ga ‘yan Nijeriya dasu zabi Alhaji Atiku Abubakar ( Wazirin Adamawa ) ‘dan takarar kujerar shugabancin kasar nan na Jam’iyyar PDP a zaben dake tafe ranar 25 ga watan Fabrairun bana

Wannan kiran ya fito ne daga bakin Alhaji Sani Shu’aibu mai Gold shugaban kungiyar Nigerlites Marketers Concern Forum na Jihar Neja, a ofishin kungiyar dake Gamji Plaza, daura da babbar kasuwar Engr A.A.Kure na Minna, lokacin daya zanta da wakilinmu, ranar Laraba

Inda ya ce ” muna kira ga mutanen Jihar Neja da sauran ‘yan Nijeriya, dasu zabi Alhaji Abubakar Atiku ‘dan takarar shugabancin kasar nan na Jam’iyyar PDP a wannan zabe na bana

Don samar da shugaban kasar da zai kawo ayyukan ci gaban al’umma a Nijeriya. Kuma ya fitar da al’ummar kasar daga matsalolin talauci, rashin tsaro da sauran matsalolin dake damun Jama’a

Ya kara da cewa ” lokacin mulkin PDP na shekaru 16, Atiku yayi kokari wajen kawo ci gaban harkokin kasuwanci da zamantakewar mutanen kasar nan.
Wannan yana daya daga cikin ayyukansa

Hakan ya nuna cewa ko a yanzu idan aka zabe shi, zai kawo ci gaban Jihar Neja da Nijeriya. Yadda yayi alkawarin kammala aikin gina mashigin ruwa na Baro dake nan Jihar Neja

Bugu da kari, Alhaji Sani Shu’aibu ya ce ” wani abin farin ciki ne shi ne yadda zuwan Atiku da tawagarsa garin Minna a makon jiya don.kaddamar.da yakin neman zabensa da sauran ‘yan takarar PDP na Neja

Wannan taron ya girgiza kowa sosai. Domin kowa yaga yadda mutanen Neja sukau yi masa tarbo na girmamawa da nuna aniyarsu na zaben Atiku

Inda dimbin magoya bayan PDP suka nuna kauna gare shi. Ta hanyar nuna masa goyon bayanoa yanzu mutanen Nijeriya suna kukan halin kunci da takarar da gwamnatin APC karkashin shugaba Buhari ta jefa al’umma a ciki.

Wannan ya janyo mutane suke ta neman Atiku ya shugabanci kasar nan.Saboda zai ci gaba da samar da hanyoyin inganta rayuwar mutane

Musamman ‘yan kasuwa, manoma, ma’aikatan gwamnati da sauransu, zasu anfana matuka daga gwamnatin PDP idan an zabe ta a bana..

yaga yadda mutane suka yi maraba da Atiku anan Minna da sauran Jihohin daya i mai kyau

A karshe Alhaji Sani Shu’aibu mai Gold ya nemi kowa ‘dan Nijeriya daya hanzarta samun katin zabensa na PVC. Sabida samun damar zaben PDP a duk zabubbukan dake tafe a bana

Visited 3 times, 1 visit(s) today

For advert placement, News publication, Event coverage and Promotions, email us info@nigeriadailypost.com.ng
Previous Post

FG REVEALS IDENTITY OF THOSE AGAINST  DEADLINE EXTENSION.

Next Post

SUPREME COURT TEMPORARY RESTRAINS FED. GOVT. BANNING THE USE OF OLD NAIRA NOTES FROM 10/02/2923.

Zakka

Zakka

Related Posts

Langtang North Central: Hon.Nandir Lar harps on 30 percent of women’s affirmative action
National News

Langtang North Central: Hon.Nandir Lar harps on 30 percent of women’s affirmative action

May 1, 2026
Bida, Katcha, Gbako Federal Constituency Disputes Over G-10 Endorsement
National News

Bida, Katcha, Gbako Federal Constituency Disputes Over G-10 Endorsement

April 30, 2026
Angwan Rukuba Attacked : Suspects pleaded not guilty to two count charge 
National News

Angwan Rukuba Attacked : Suspects pleaded not guilty to two count charge 

April 30, 2026
Niger State Governor Highlights the Critical Importance of Immunization
National News

Niger State Governor Highlights the Critical Importance of Immunization

April 30, 2026
Ndarani SAN picks APC nomination form, pledges free education, infrastructure for Niger South
National News

Ndarani SAN picks APC nomination form, pledges free education, infrastructure for Niger South

April 30, 2026
RESIDENT DOCTORS PARTNER NCoS NIGER STATE COMMAND  ON INMATES HEALTH CARE DELIVERY:
National News

RESIDENT DOCTORS PARTNER NCoS NIGER STATE COMMAND  ON INMATES HEALTH CARE DELIVERY:

April 29, 2026
Next Post

SUPREME COURT TEMPORARY RESTRAINS FED. GOVT. BANNING THE USE OF OLD NAIRA NOTES FROM 10/02/2923.

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Stay Connected test

  • 137 Followers
  • 207k Subscribers
  • 23.9k Followers
  • 99 Subscribers
  • Trending
  • Comments
  • Latest
Minimum wage : Gov. Bago directs full  implementation using Fed Govt. template. 

Minimum wage : Gov. Bago directs full  implementation using Fed Govt. template. 

November 3, 2024
Niger State Govt. commences payment of gratuities to Retirees.

Niger State Govt. commences payment of gratuities to Retirees.

October 2, 2025
Gov. Bago Sympathizes with Nigeria Army,reassures to curb insecurity in the State. 

Farmer Governor Umar Bago to increase workers salary by 35 percent – insider source

December 22, 2024
Four hundred level Student of IBBUL brutally attacked by her Ex-boy friend,damaged her eyes.

Four hundred level Student of IBBUL brutally attacked by her Ex-boy friend,damaged her eyes.

February 23, 2025

White Ribbon Alliance Nigeria is bringing Self-care closer to Niger state communities

0

NUT Niger state branch Felicitate Emir of Kagara on his presentation of staff of Office and Coronation.

0

Niger CJ to Introduce Case filtering system as way to Deconjesting Magistrates Courts, Disclosed at 2022 MAN WEEK

0

Fed High Court Minna has declared Hon Badaru as the Authentic APC State Assembly candidate for Suleja.

0
Governor Umaru Bago Celebrates Minister of Information, Idris Malagi, on His Birthday

Governor Umaru Bago Celebrates Minister of Information, Idris Malagi, on His Birthday

May 1, 2026
Langtang North Central: Hon.Nandir Lar harps on 30 percent of women’s affirmative action

Langtang North Central: Hon.Nandir Lar harps on 30 percent of women’s affirmative action

May 1, 2026
Health Workers’ Welfare, Service Delivery Improve in Niger — Union Chairman

Health Workers’ Welfare, Service Delivery Improve in Niger — Union Chairman

May 1, 2026
Health Workers’ Welfare, Service Delivery Improve in Niger — Union Chairman

Health Workers’ Welfare, Service Delivery Improve in Niger — Union Chairman

May 1, 2026

Recent News

Governor Umaru Bago Celebrates Minister of Information, Idris Malagi, on His Birthday

Governor Umaru Bago Celebrates Minister of Information, Idris Malagi, on His Birthday

May 1, 2026
Langtang North Central: Hon.Nandir Lar harps on 30 percent of women’s affirmative action

Langtang North Central: Hon.Nandir Lar harps on 30 percent of women’s affirmative action

May 1, 2026
Health Workers’ Welfare, Service Delivery Improve in Niger — Union Chairman

Health Workers’ Welfare, Service Delivery Improve in Niger — Union Chairman

May 1, 2026
Health Workers’ Welfare, Service Delivery Improve in Niger — Union Chairman

Health Workers’ Welfare, Service Delivery Improve in Niger — Union Chairman

May 1, 2026

Follow Us

Browse by Category

  • Business
  • Crime
  • Education
  • Health
  • National News
  • Niger State Governor
  • Opinions
  • Politics
  • Sports
  • Uncategorized
  • World News

Recent News

Governor Umaru Bago Celebrates Minister of Information, Idris Malagi, on His Birthday

Governor Umaru Bago Celebrates Minister of Information, Idris Malagi, on His Birthday

May 1, 2026
Langtang North Central: Hon.Nandir Lar harps on 30 percent of women’s affirmative action

Langtang North Central: Hon.Nandir Lar harps on 30 percent of women’s affirmative action

May 1, 2026
  • Home
  • National News
  • Education
  • Health
  • Crime
  • Opinions
  • Politics
  • World News
  • Niger State Governor
  • Sports
  • Business

© 2024 All Rights Reserved

No Result
View All Result
  • Home
  • National News
  • Education
  • Health
  • Crime
  • Opinions
  • Politics
  • World News
  • Niger State Governor
  • Sports
  • Business

© 2024 All Rights Reserved