• Home
  • National News
  • Education
  • Health
  • Crime
  • Opinions
  • Politics
  • World News
  • Niger State Governor
  • Sports
  • Business
Nigerian Daily Post
  • Home
  • National News
  • Education
  • Health
  • Crime
  • Opinions
  • Politics
  • World News
  • Niger State Governor
  • Sports
  • Business
No Result
View All Result
  • Home
  • National News
  • Education
  • Health
  • Crime
  • Opinions
  • Politics
  • World News
  • Niger State Governor
  • Sports
  • Business
No Result
View All Result
Nigerian Daily Post
No Result
View All Result

SHUGABAN HUKUMAR KULA DA MAKARANTUN ISLAMIYYA NA NEJA YA NEMI GOYON BAYAN AL’UMMA

admin by admin
October 4, 2024
in Uncategorized
0
0
SHARES
33
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter
For advert placement, News publication, Event coverage and Promotions, call +2349038222413 or email us info@nigeriadailypost.com.ng

SHUGABAN HUKUMAR KULA DA MAKARANTUN ISLAMIYYA NA NEJA YA NEMI GOYON BAYAN AL’UMMA

Daga Bala Musa Minna

Anyi kira ga malaman addinin musulunci, iyaye tare da sauran al’ummar jihar Neja, wajen baiwa hukumar kula da harkokin makarantun Islamiyya na jihar Neja ( NISIS ) goyon bayan daya dace. Domin samun nasarar ci gaban harkokin karatu a makarantun Islamiyya

Wannan kiran ya fito ne daga bakin Ustaz Abdullahi Arab Yabagi, wanda shi ne shugaban hukumar kula da makarantun Islamiyya na jihar Neja, kuma shugaban makarantar Madarasatu Babul Islam dake Type ‘B’ Quarters, anan garin Minna

Lokacin da yake zantawa da wakilinmu a ofishinsa dake Progress Court, anan Minna, a jiya laraba

Inda ya ce ” ina kira ga malaman addini, iyaye tare da sauran masu ruwa da tsaki (stakeholders) a harkar kula da makarantun Islamiyya dake jihar Neja, dasu baiwa wannan hukuma ta kula da makarantun Islamiyya na Jihar, goyon bayan daya dace.

Saboda bunkasa fannin karatun da ake gudanarwa a makarantun Islamiyya a fadin jihar. Ta yadda zasu iya horas da ‘daliban da zasu iya anfanar da al’umma a fannonin ilmi . Musamman na addini da sauran harkokin rayuwa

Ya kara da cewa ” wannan shugabancin da nake yi a wannan hukuma ta NISIS, wanda gwamna manomi Rt. Hon Umar Muhammed Bago ya zabe ni akansa, yana nuna cewa ina wakiltar malaman makarantun Islamiyya ne dake fadin jihar.

Shi yasa nake kira ga malamai da iyaye da sauran masu ruwa da tsaki (stakeholders) a wannan bangaren. Wajen baiwa wannan hukuma goyon bayan daya kamata wajen samun nasara. Don ci gaban addini karkashin tsarin makarantun Islamiyya a jihar

Bugu da kari, shugaban ya ce ” wannan hukumar kula da makarantun Islamiyya na jihar, tana kokarin bunkasa ilmi da dabarun koyarwa na malaman wadannan makarantun a fannoni daban-daban, ciki har da koyar da sana’o’i ga malaman makarantun Islaniyya na jihar ”

Sai kuma kokarin samar da kyakkyawan alaka tsakanin hukumar da hukumar kulawa da malaman da suke koyar da harshen larabci a Nijeriya wato NATAIS. Domin samar da ingantaccen tsarin daya dace da zamani a wajen koyar da ilmin addini da harshen larabci ga ‘dalibai

Ya ce ” a cikin watanni takwas da kafa wannan hukuma mai kulawa da makarantun Islamiyya a jihar Neja, mun samu nasarar gudanar da ayyukan ci gaban makarantun Islamiyya daban-daban a fadin jihar

A karshe, Ustaz Abdullahi Arab ya mika godiyarsa ga gwamnan jihar Neja Rt. Hon Umar Bago, malaman addini da sauran masu taimakawa wannan hukumarsa wajen gudanar da ayyukansu a fadin jihar

Visited 32 times, 1 visit(s) today

For advert placement, News publication, Event coverage and Promotions, call +2349038222413 or email us info@nigeriadailypost.com.ng
Previous Post

NUP Commend Gov. Bago for payment of gratuity to pensioners, inaugurates Media team.

Next Post

MUN KAFA KUNGIYAR GBAKAKO DON SAMAR DA SHUGABANNIN DA ZASU RAYA YANKIN GABASHIN NEJA – Awaisu Wana

admin

admin

Related Posts

Niger State Government Submits Comprehensive Constitution Review Memoranda to House Committee
Uncategorized

Niger State Government Submits Comprehensive Constitution Review Memoranda to House Committee

July 12, 2025
Arrests Made in Gruesome Kidnap and Murder Case of Female Bank Manager in Anambra.
Uncategorized

Fuel Station Manager Among Four Arrested in Armed Robbery Crackdown. 

July 6, 2025
Community Volunteers Trained in Disaster Risk Reduction and Early Warning in Niger State
Uncategorized

Community Volunteers Trained in Disaster Risk Reduction and Early Warning in Niger State

June 26, 2025
Niger State Government to Establish Special Purpose Vehicle for Partnership with NASDRA.
Uncategorized

Niger State Government to Establish Special Purpose Vehicle for Partnership with NASDRA.

May 16, 2025
Easter: Pray for Governor Bago’s Success – CAN Chairman.
Uncategorized

Easter: Pray for Governor Bago’s Success – CAN Chairman.

April 20, 2025
Bago, Wins Sun Newspaper’s Governor of the Year in Agriculture Award
Uncategorized

Bago, Wins Sun Newspaper’s Governor of the Year in Agriculture Award

March 2, 2025
Next Post
MUN KAFA KUNGIYAR GBAKAKO DON SAMAR DA SHUGABANNIN DA ZASU RAYA YANKIN GABASHIN NEJA – Awaisu Wana

MUN KAFA KUNGIYAR GBAKAKO DON SAMAR DA SHUGABANNIN DA ZASU RAYA YANKIN GABASHIN NEJA - Awaisu Wana

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Stay Connected test

  • 139 Followers
  • 206k Subscribers
  • 23.9k Followers
  • 99 Subscribers
  • Trending
  • Comments
  • Latest
Minimum wage : Gov. Bago directs full  implementation using Fed Govt. template. 

Minimum wage : Gov. Bago directs full  implementation using Fed Govt. template. 

November 3, 2024
Gov. Bago Sympathizes with Nigeria Army,reassures to curb insecurity in the State. 

Farmer Governor Umar Bago to increase workers salary by 35 percent – insider source

December 22, 2024
Niger State Govt. commences payment of gratuities to Retirees.

Niger State Govt. commences payment of gratuities to Retirees.

May 22, 2025
Four hundred level Student of IBBUL brutally attacked by her Ex-boy friend,damaged her eyes.

Four hundred level Student of IBBUL brutally attacked by her Ex-boy friend,damaged her eyes.

February 23, 2025

FAAC SHARES N 1,149.816 TRILLION JANUARY 2024 REVENUE TO FG, STATES AND LGCS

2

THE PRESIDENT DOKO PROGRESSIVE FORUM (DPF) CALLS FOR CALM.

2

NUT Niger state branch Felicitate Emir of Kagara on his presentation of staff of Office and Coronation.

1

Medical and Health Workers Union of Nigeria,Niger State Council. Felicitates Governor and His Deputy on their Inauguration..

1
Niger State Government Opts for Out-of-Court Settlement in Badeggi FM Legal Dispute. 

Niger State Government Opts for Out-of-Court Settlement in Badeggi FM Legal Dispute. 

August 11, 2025
Joint Security Operation Thwarts Bandit Attack and Rescues Stolen Cattle in Rijau Community. 

Police Arrest Notorious Gang Leader in Minna During Intelligence Operation. 

August 11, 2025
Governor Bago Reiterates Commitment to Delivering More Dividends of Democracy. 

Governor Bago Reiterates Commitment to Delivering More Dividends of Democracy. 

August 11, 2025
University Don Calls for Harmonization of Requirements for VC Positions in Nigeria. 

University Don Calls for Harmonization of Requirements for VC Positions in Nigeria. 

August 11, 2025

Recent News

Niger State Government Opts for Out-of-Court Settlement in Badeggi FM Legal Dispute. 

Niger State Government Opts for Out-of-Court Settlement in Badeggi FM Legal Dispute. 

August 11, 2025
Joint Security Operation Thwarts Bandit Attack and Rescues Stolen Cattle in Rijau Community. 

Police Arrest Notorious Gang Leader in Minna During Intelligence Operation. 

August 11, 2025
Governor Bago Reiterates Commitment to Delivering More Dividends of Democracy. 

Governor Bago Reiterates Commitment to Delivering More Dividends of Democracy. 

August 11, 2025
University Don Calls for Harmonization of Requirements for VC Positions in Nigeria. 

University Don Calls for Harmonization of Requirements for VC Positions in Nigeria. 

August 11, 2025

Follow Us

Browse by Category

  • Business
  • Crime
  • Education
  • Health
  • National News
  • Niger State Governor
  • Opinions
  • Politics
  • Sports
  • Uncategorized
  • World News

Recent News

Niger State Government Opts for Out-of-Court Settlement in Badeggi FM Legal Dispute. 

Niger State Government Opts for Out-of-Court Settlement in Badeggi FM Legal Dispute. 

August 11, 2025
Joint Security Operation Thwarts Bandit Attack and Rescues Stolen Cattle in Rijau Community. 

Police Arrest Notorious Gang Leader in Minna During Intelligence Operation. 

August 11, 2025
  • Home
  • National News
  • Education
  • Health
  • Crime
  • Opinions
  • Politics
  • World News
  • Niger State Governor
  • Sports
  • Business

© 2024 All Rights Reserved

No Result
View All Result
  • Home
  • National News
  • Education
  • Health
  • Crime
  • Opinions
  • Politics
  • World News
  • Niger State Governor
  • Sports
  • Business

© 2024 All Rights Reserved