• Home
  • National News
  • Education
  • Health
  • Crime
  • Opinions
  • Politics
  • World News
  • Niger State Governor
  • Sports
  • Business
Nigerian Daily Post
  • Home
  • National News
  • Education
  • Health
  • Crime
  • Opinions
  • Politics
  • World News
  • Niger State Governor
  • Sports
  • Business
No Result
View All Result
  • Home
  • National News
  • Education
  • Health
  • Crime
  • Opinions
  • Politics
  • World News
  • Niger State Governor
  • Sports
  • Business
No Result
View All Result
Nigerian Daily Post
No Result
View All Result

AN YI TARON KUNGIYAR HUFFAZUL QUR’AN & SCHOLARS TA KASA A MINNA

admin by admin
February 4, 2023
in National News
0
0
SHARES
2
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter
For advert placement, News publication, Event coverage and Promotions, call +2349012892630 or email us info@nigeriadailypost.com.ng

AN YI TARON KUNGIYAR HUFFAZUL QUR’AN & SCHOLARS
TA KASA A MINNA

Daga Bala Musa Minna

Kungiyar mahaddata Alkur’ani mai Girma da malaman addini ta kasa wacce ake kira Huffazul Qur’an & Scholars Association of Nigeria ta gudanar da taron ta na kasa a garin Minna na Jihar Neja,

Taron ya gudana ne a cibiyar Hon. Justice Idris Legbo Kutigi dake daura da gidan gwamnatin Jihar anan Minna.

Inda Alarammomi mahaddata kuma gwanayen karatun Alkur’ani mai Girma ‘ya’yan wannan kungiyar daga Jihohin Nijeriya guda 33 ne, suka halarci taron

Dayake gabatar da jawabinsa ga mahalarta taron, shugaban kungiyar Huffazul Qur’an & Islamic Scholars Association ta Nijeriya Gwani Aliyu Salihu Turaki kuma babban limamin masallacin Juma’a na Alhasan ‘Dantata dake Kano ya yi kira ga al’umma wajen raya karatun Alkur’ani mai Girma

Inda ya ce ” wajibi ne raya karatun Alkur’ani don muhimmancinsa ga al’umma. Musamman wajen ci gaban addini da harkokin yau da kullum. Saboda samun rahamar Allah Ta’ala anan duniya da lahira.

Shi yasa nake kiran gwamnatin tarayya da na Jihohin Nijeriya, dasu muhimmantar da lamarin karatun Alkur’ani mai Girma na allo.

Ta hanyar inganta tsarin karatun Tsangaya. Don ta wannan tsarin ne kadai ake haddace Alkur’ani da kiyaye shi yadda ya dace.

Saboda babban muhimmin aikin wannan kungiyar shi ne kokarin kare martabar Alkur’ani da masu karatunsa don ci gaban addini

Ya ce ” ya dace gwamnati ta samar da duk abubuwan da ake bukata a wannan bangaren don bunkasa karatun Alkur’ani. Yadda gwamnati take warewa bangaren ilmin boko miliyoyin kudade saboda ya bunkasa

Haka nan Farfesa Muhammad Nasiru Maiturare tsohon shugabann Jami’ar IBB dake Lapai a Jihar Neja ya bayyana muhimmancin wannan taro ne a yanu ga al’umma

Inda ya ce ” ana gudanar da ire-iren wadannan tarurrukan ne don wayar da kan mahadda alkr’ni kodon samar da tsarin karatun Tsagaya mai inganci. Kuma tsarin karatun Alkur’ani mai Girma na Tsangaya, yafi kowane tsarin karatu inganci.

Saboda muhimmancinsa wajen samar da karatun Alkur’ani ga almajirai yadda sukan haddace Alkur’ani har su iya rubuta shi da kansu yadda Allah Ta’ala ya saukar da shi . Shi yasa tsari ne mai inganci

Domin anan ne kadai ake baiwa kowane almajiri damar ya rika yin karatunsa da allonsa daidai da fahimtar sa da hazakarsa a makaranta. Har ya fahimci karatun ko ya haddace shi.

Ya ce ” ko turawa masu bincike na kasashen duniya da suka zo Nijeriya suka yi bincike akan tsarin karatun Alkur’ani na Tsangaya, sun tabbatar da cewa, yafi kowane tsarin karatu inganci sosai

Bugu da kari shugaban kungiyar Huffazul Qur’an ta Jihar Neja Ambasada Gwani Abubakar Sadik Maiturare ya ce ” wannan taro ne mai mubimmancin gaske ga Jihar Neja da Nijeriya.

Kodayake manyan kusoshin gwamnatin Jihar da muka gayyata basu halarci taron ba. Akwai bukatar gwamnatin Neja tayi koyi da gwamnatocin wasu Jihohin kasar nan.Wajen baiwa karatun Alkur’ani na allo muhimmancin daya dace

Kuma muna da kyakkayawan fatan za’a samar da mafita wajen ci gaba da inganta karatun tsangaya a karshen wannan taro na kasa da aka gudanar anan Minna na Jihar. Neja

Shi ma shugaban makarantun Tsangaya na zamani a Nijeriya Ambadasa Dakra Sa’idu Hasan ya ce ” ya kamata mahadda Alkur’ani suyi kokarin ganin martabar karatun Alkur’ani ya samu bunkasa

Domin binciken masana ya nuna cewa babu wata kasa a duniya da tafi Nijeriya yawan mahaddata Alkur’ani. Sai dai, ba’a girmamasu yadda ake yi a wasu kasashen musulmi na duniya

Ya ce ” muna kira ga ‘yan siyasa da al’ummar Nijeriya. dasu goyi bayan kuduri (bill) da ‘dan majalisa daga Jihar Sakkwato Hon Abdullahi Shehu Balarabe
Kakale ya gabatar gaban majalisar tarayya

Akan inganta tsarin karatun Alkur’ani ta hanyar Tsangaya domin muhimmanci sa ga al’umma. Da yadda za’a magance matsalar barace-barace na almajirai masu karatun Alkur’ani ta hanyar Allo

Kungiyar ta yaba da gudumnawar da Sarakunan Minna, Bida, Kagara da Agaie suke baiwa kungiyar don ci gabanta a Jihar Neja. Sannan kokarin samar da kyakkyawan alaka tsakanin gwamnati da ‘ya’yan kungiyar a fadin Jihar

A lokacin taron dai, an kafa wata gidauniya don samar da cibiyar da almajirai masu karatun Alkur’ani zasu rika zama suna karatun. Kuma cibiyar zata kunshi azuzuwan karatu, asibiti, wuraren koyon sana’o’i don anfanar da al’umma gaba daya

Haka nan kungiyar Huffazul Qur’an ta Jihar Neja karkashin shugabancin Ambasada Gwani Abubakar Maiturare ta baiwa almajirai sama da biyu kayayyakin sana’o’i don tallafa masu. Ta yadda zasu iya dogara da kansu. Kuma.su anfanar da al’umma

A karshe shugaban hukumar kula da harkokin addini.na Jihar Neja Shaikh Umar Beji ya yaba da wannan kokari na wannan. kungiyar. Musamman wajen ganin tana kokarin martabar Alkr’ani da mutanen dake karatun Alkur’ani.

Kuma tana kokarin hada hannu da gwamnati don samar da ingantaccen tsarin karatun Alkur’ani a ko’ina a Nijeriya

Tun a ranar asabar data gabata ne aka.fara wannan taron na kungiyar Huffazul.Qur’an ta kasa a Minna. Inda aka gudanar da saukar Alkur ‘ani da yawa a babban masallacin Juma’a na Minna.

Sannan Alarammomi da gwanayen karatun Alkur’ani suka yi musafa na Qur’ani a lokacin

Visited 2 times, 1 visit(s) today

For advert placement, News publication, Event coverage and Promotions, call +2349012892630 or email us info@nigeriadailypost.com.ng
Previous Post

HON MUSA NDAKPAYI NE YA DACE YA WAKILCI YANKIN CHANCHAGA

Next Post

ZAN BUNKASA MATASAN YANKIN CHANCHAGA – Hon Ibrahim Abdul-Azeez

admin

admin

Related Posts

Prestige FM Radio Minna Donates Relief Material to Mokwa Flood Victims
National News

Prestige FM Radio Minna Donates Relief Material to Mokwa Flood Victims

June 30, 2025
Governor Umar Bago Mourns Alhaji Aminu Dantata.
National News

Increased Harvests Lead to Significant Drop in Bean Prices

June 30, 2025
Governor Umar Bago Mourns Alhaji Aminu Dantata.
National News

Governor Umar Bago Mourns Alhaji Aminu Dantata.

June 30, 2025
Governor Umar Bago Mourns Alhaji Aminu Dantata.
National News

Governor Umar Bago Mourns Alhaji Aminu Dantata

June 28, 2025
BREAKING: Nigerian Billionaire Alhaji Aminu Alhassan Dantata Dies at 93 in Dubai
National News

BREAKING: Nigerian Billionaire Alhaji Aminu Alhassan Dantata Dies at 93 in Dubai

June 28, 2025
Abdullahi Umar Ganduje Steps Down as APC National Chairman
National News

Abdullahi Umar Ganduje Steps Down as APC National Chairman

June 27, 2025
Next Post

ZAN BUNKASA MATASAN YANKIN CHANCHAGA - Hon Ibrahim Abdul-Azeez

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Stay Connected test

  • 139 Followers
  • 205k Subscribers
  • 23.9k Followers
  • 99 Subscribers
  • Trending
  • Comments
  • Latest
Minimum wage : Gov. Bago directs full  implementation using Fed Govt. template. 

Minimum wage : Gov. Bago directs full  implementation using Fed Govt. template. 

November 3, 2024
Niger State Govt. commences payment of gratuities to Retirees.

Niger State Govt. commences payment of gratuities to Retirees.

May 22, 2025
Gov. Bago Sympathizes with Nigeria Army,reassures to curb insecurity in the State. 

Farmer Governor Umar Bago to increase workers salary by 35 percent – insider source

December 22, 2024
Four hundred level Student of IBBUL brutally attacked by her Ex-boy friend,damaged her eyes.

Four hundred level Student of IBBUL brutally attacked by her Ex-boy friend,damaged her eyes.

February 23, 2025

White Ribbon Alliance Nigeria is bringing Self-care closer to Niger state communities

0

NUT Niger state branch Felicitate Emir of Kagara on his presentation of staff of Office and Coronation.

0

Niger CJ to Introduce Case filtering system as way to Deconjesting Magistrates Courts, Disclosed at 2022 MAN WEEK

0

Fed High Court Minna has declared Hon Badaru as the Authentic APC State Assembly candidate for Suleja.

0
Governor Umar Bago Donates N50M to ICAN for students Special Center.

Governor Umar Bago Donates N50M to ICAN for students Special Center.

June 30, 2025
Niger State First Lady pays suprise night visit to hospitals, offers hope and support to patients 

Niger State First Lady pays suprise night visit to hospitals, offers hope and support to patients 

June 30, 2025
Prestige FM Radio Minna Donates Relief Material to Mokwa Flood Victims

Prestige FM Radio Minna Donates Relief Material to Mokwa Flood Victims

June 30, 2025
Governor Umar Bago Mourns Alhaji Aminu Dantata.

Increased Harvests Lead to Significant Drop in Bean Prices

June 30, 2025

Recent News

Governor Umar Bago Donates N50M to ICAN for students Special Center.

Governor Umar Bago Donates N50M to ICAN for students Special Center.

June 30, 2025
Niger State First Lady pays suprise night visit to hospitals, offers hope and support to patients 

Niger State First Lady pays suprise night visit to hospitals, offers hope and support to patients 

June 30, 2025
Prestige FM Radio Minna Donates Relief Material to Mokwa Flood Victims

Prestige FM Radio Minna Donates Relief Material to Mokwa Flood Victims

June 30, 2025
Governor Umar Bago Mourns Alhaji Aminu Dantata.

Increased Harvests Lead to Significant Drop in Bean Prices

June 30, 2025

Follow Us

Browse by Category

  • Business
  • Crime
  • Education
  • Health
  • National News
  • Niger State Governor
  • Opinions
  • Politics
  • Sports
  • Uncategorized
  • World News

Recent News

Governor Umar Bago Donates N50M to ICAN for students Special Center.

Governor Umar Bago Donates N50M to ICAN for students Special Center.

June 30, 2025
Niger State First Lady pays suprise night visit to hospitals, offers hope and support to patients 

Niger State First Lady pays suprise night visit to hospitals, offers hope and support to patients 

June 30, 2025
  • Home
  • National News
  • Education
  • Health
  • Crime
  • Opinions
  • Politics
  • World News
  • Niger State Governor
  • Sports
  • Business

© 2024 All Rights Reserved

No Result
View All Result
  • Home
  • National News
  • Education
  • Health
  • Crime
  • Opinions
  • Politics
  • World News
  • Niger State Governor
  • Sports
  • Business

© 2024 All Rights Reserved