• Home
  • National News
  • Education
  • Health
  • Crime
  • Opinions
  • Politics
  • World News
  • Niger State Governor
  • Sports
  • Business
Nigerian Daily Post
  • Home
  • National News
  • Education
  • Health
  • Crime
  • Opinions
  • Politics
  • World News
  • Niger State Governor
  • Sports
  • Business
No Result
View All Result
  • Home
  • National News
  • Education
  • Health
  • Crime
  • Opinions
  • Politics
  • World News
  • Niger State Governor
  • Sports
  • Business
No Result
View All Result
Nigerian Daily Post
No Result
View All Result

HON MUSA NDAKPAYI NE YA DACE YA WAKILCI YANKIN CHANCHAGA

admin by admin
February 4, 2023
in Politics
0
0
SHARES
6
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter
For advert placement, News publication, Event coverage and Promotions, call +2349012892630 or email us info@nigeriadailypost.com.ng

HON MUSA NDAKPAYI NE YA DACE YA WAKILCI YANKIN CHANCHAGA

Daga Bala Musa Minna

An yi kira ga mutanen mazabar Chanchaga dake nan garin Minna anan Jihar Neja, dasu yi kokarin goyon bayan Hon Musa Usman Ndakpayi wanda shi ne ‘dan takarar Jam’iyyar APGA mai neman kujerar majalisar wakilai ta tarayya na mazabar Chanchaga

Hon Musa Ndakpayi yayi wannan kiran ne lokacin dayake ganawa da manema labarai a wajen taron ganawa da mutanen Jihar.

Wanda da kungiyar matasa ta Nijeriya reshen Jihar Neja NYCN, Crusader Radio da kamfanin Jaridar NEWSLINE Newspaper suka shirya, a cibiyar yada al’adiu ta U.K. Bello dake nan Minna, ranar alhamis din nan data gabata

Inda ya ce ” gaskiya mutanen mazabar Chanchaga dake nan Minna babban birnin Jihar Neja suna bukatar wakilci ne na ‘dan siyasa mai amana da hangen nesa da neman ci gaban yankinsu

Shi yasa na amince in yi wannan takarar kujerar majalisar wakilai ta tarayya a wannan zaben dake tafe. Domin in wakilci mutanen Chanchaga. Saboda na dace da wannan matsayin , a cewarsa

Ya ce ” saboda a wannan yankin na Chanchaga aka haife ni kuma nayi makarantar Firamare da Sakandare anan. Kafin in wuce zuwa Jami’a don karo ilmi a fannin siyasa

Wannan ya nuna cewa ina da masaniya na abubuwan da mutanen Chanchaga sun bukata na inganta rayuwarsu. Sannan ina da manufar kawo canji na alheri ga mutanen wannan yankin

Ya kara da cewa ” garin Minna yana cikin karamar hukumar Chanchaga ne babban birnin Jihar Neja. Inda akwai mutanen kabilu daban-daban. Kamar Gwarawa, Nupawa, Hausawa, Yarbawa, Inyamurai da sauransu

Shi yasa nake ganin idan nayi nasara a zaben, zan yi kokarin ganin wadannan kabilu sun anfana daga wannan wakilcin da zan yi masu a Abuja. Wajen kawo masu ayyukan ci gaba

Ya ce ” kasancewar anan karamar hukumar Chanchaga nake zaune da mutane , zan yi duk abinda zai buniasa yankin, idan mutanen Chanchaga sum zabe ni a wannan matsayin”

Hon Musa ya bayyana cewa ina da shirye-shirye ( developmental programmes) a bangaren ilmi, kiwon lafiya, tsaro, kasuwanci,zamantakewa da sauransu

Wadanda idan Allah Ta’ala ta sanya na yi nasarar lashe zaben, zan yi anfani da kujerar wakilcin da zan yi mutanen Chanchaga wajen kawo masu ci gaba na harkokinsu

Shi yasa nake neman goyon bayan mutanen da suke da kishin karamar hukumar Chanchaga da Jihar Neja
Wajen ganin sun zabe ni karkashin Jam’iyyar APGA a wannan karon. Zan cika masu alkawari, a cewarsa

Visited 5 times, 1 visit(s) today

For advert placement, News publication, Event coverage and Promotions, call +2349012892630 or email us info@nigeriadailypost.com.ng
Previous Post

LEAD PASTOR OF GOOD TIDINGS BIBLE CHURCH INTL CALLS ON CONTESTANT’S TO ABIDE BY THE PEACE ACCORD SIGNED.

Next Post

AN YI TARON KUNGIYAR HUFFAZUL QUR’AN & SCHOLARS TA KASA A MINNA

admin

admin

Related Posts

Oshiomhole Praises PDP for Allowing Wike to Join Tinubu’s Government Without Payment
Politics

Oshiomhole Praises PDP for Allowing Wike to Join Tinubu’s Government Without Payment

January 4, 2025
Agaie LG APC Stakeholders Hold Caucus Meeting, Praise Gov. Bago’s New Niger Agenda
Politics

Agaie LG APC Stakeholders Hold Caucus Meeting, Praise Gov. Bago’s New Niger Agenda

December 9, 2024
APC Presidential Aspirant Evicted From Rented Apartment.
Politics

APC Presidential Aspirant Evicted From Rented Apartment.

November 17, 2024
Nigerian man arrested in US for stealing $10million COVID-19 unemployment benefits
Politics

PDP Crises : Court Stops Bala Mohammed-led Faction From Holding NEC meeting

October 22, 2024
Suspected gunmen kill APC chairman Bako Bala in Kebbi
Politics

APC wins 23 LGAs, 255 councillors of Kaduna state

October 19, 2024
Outgoing PDP executives, gets motorcycles,nomination forms for New ones.
Politics

Outgoing PDP executives, gets motorcycles,nomination forms for New ones.

October 14, 2024
Next Post

AN YI TARON KUNGIYAR HUFFAZUL QUR'AN & SCHOLARS TA KASA A MINNA

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Stay Connected test

  • 139 Followers
  • 205k Subscribers
  • 23.9k Followers
  • 99 Subscribers
  • Trending
  • Comments
  • Latest
Minimum wage : Gov. Bago directs full  implementation using Fed Govt. template. 

Minimum wage : Gov. Bago directs full  implementation using Fed Govt. template. 

November 3, 2024
Gov. Bago Sympathizes with Nigeria Army,reassures to curb insecurity in the State. 

Farmer Governor Umar Bago to increase workers salary by 35 percent – insider source

December 22, 2024
Niger State Govt. commences payment of gratuities to Retirees.

Niger State Govt. commences payment of gratuities to Retirees.

July 25, 2024
Four hundred level Student of IBBUL brutally attacked by her Ex-boy friend,damaged her eyes.

Four hundred level Student of IBBUL brutally attacked by her Ex-boy friend,damaged her eyes.

February 23, 2025

White Ribbon Alliance Nigeria is bringing Self-care closer to Niger state communities

0

NUT Niger state branch Felicitate Emir of Kagara on his presentation of staff of Office and Coronation.

0

Niger CJ to Introduce Case filtering system as way to Deconjesting Magistrates Courts, Disclosed at 2022 MAN WEEK

0

Fed High Court Minna has declared Hon Badaru as the Authentic APC State Assembly candidate for Suleja.

0
NDLEA Seizes AK-47, Substantial Drug Haul in Coordinated Operations Across Nigeria

NDLEA Seizes AK-47, Substantial Drug Haul in Coordinated Operations Across Nigeria

May 19, 2025
Tragic Boat Accident Claims 37 Lives in Kwara State.

Tragic Boat Accident Claims 37 Lives in Kwara State.

May 18, 2025
Suspected Kidnapper Arrested at Abuja Hajj Camp During Routine Screening.

Suspected Kidnapper Arrested at Abuja Hajj Camp During Routine Screening.

May 18, 2025
Kwankwaso Vows to Unseat Tinubu in 2027, Announcing Formation of New Political Coalition.

Kwankwaso Vows to Unseat Tinubu in 2027, Announcing Formation of New Political Coalition.

May 18, 2025

Recent News

NDLEA Seizes AK-47, Substantial Drug Haul in Coordinated Operations Across Nigeria

NDLEA Seizes AK-47, Substantial Drug Haul in Coordinated Operations Across Nigeria

May 19, 2025
Tragic Boat Accident Claims 37 Lives in Kwara State.

Tragic Boat Accident Claims 37 Lives in Kwara State.

May 18, 2025
Suspected Kidnapper Arrested at Abuja Hajj Camp During Routine Screening.

Suspected Kidnapper Arrested at Abuja Hajj Camp During Routine Screening.

May 18, 2025
Kwankwaso Vows to Unseat Tinubu in 2027, Announcing Formation of New Political Coalition.

Kwankwaso Vows to Unseat Tinubu in 2027, Announcing Formation of New Political Coalition.

May 18, 2025

Follow Us

Browse by Category

  • Business
  • Crime
  • Education
  • Health
  • National News
  • Niger State Governor
  • Opinions
  • Politics
  • Sports
  • Uncategorized
  • World News

Recent News

NDLEA Seizes AK-47, Substantial Drug Haul in Coordinated Operations Across Nigeria

NDLEA Seizes AK-47, Substantial Drug Haul in Coordinated Operations Across Nigeria

May 19, 2025
Tragic Boat Accident Claims 37 Lives in Kwara State.

Tragic Boat Accident Claims 37 Lives in Kwara State.

May 18, 2025
  • Home
  • National News
  • Education
  • Health
  • Crime
  • Opinions
  • Politics
  • World News
  • Niger State Governor
  • Sports
  • Business

© 2024 All Rights Reserved

No Result
View All Result
  • Home
  • National News
  • Education
  • Health
  • Crime
  • Opinions
  • Politics
  • World News
  • Niger State Governor
  • Sports
  • Business

© 2024 All Rights Reserved