• Home
  • National News
  • Education
  • Health
  • Crime
  • Opinions
  • Politics
  • World News
  • Niger State Governor
  • Sports
  • Business
Nigerian Daily Post
  • Home
  • National News
  • Education
  • Health
  • Crime
  • Opinions
  • Politics
  • World News
  • Niger State Governor
  • Sports
  • Business
No Result
View All Result
  • Home
  • National News
  • Education
  • Health
  • Crime
  • Opinions
  • Politics
  • World News
  • Niger State Governor
  • Sports
  • Business
No Result
View All Result
Nigerian Daily Post
No Result
View All Result

IDIL-KABIR: SARKIN MINNA YAYI KIRA GA AL’UMMA WAJEN NEMAN RAHAMAR ALLAH

admin by admin
June 30, 2023
in National News
0
0
SHARES
3
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter
For advert placement, News publication, Event coverage and Promotions, call +2349012892630 or email us info@nigeriadailypost.com.ng

IDIL-KABIR: SARKIN MINNA YAYI KIRA GA AL’UMMA WAJEN NEMAN RAHAMAR ALLAH

Daga Bala Musa Minna

Mai martaba sarkin Minna Alhaji (Dk) Umar Farouq Bahago yayi kira ga al’ummar musulmi dake ko’ina a Nijeriya da sauran kasashen duniya wajen anfani da lokacin Idil-Kabir ( babban salla) . Wajen neman rahamar Allah Ta’ala

Sarkin Minna yayi wannan kiran ne a sakonsa na taya al’ummar musulmi murnar bukin Idil- Kabir na bana. Wanda al’umma musulmi suke gudanarwa a kowace shekara, a watan Zhul-Hajjj

Wanda Allah (SWT) yake yiwa al’umma gafara da rahama a cikinsa. Kuma yake ‘yanta musulmi ta hanyar bude masu hanyoyin samun aljannarsa

Ya ce ” akwai dimbin falala da ayyukan alheri wadanda Allah Ta’ala yake bukatar kowane musulmi ya rika gudanarwa a kodayaushe. Musamman a wannan lokacin

Don samun rahama da tsira a duniya da lahira albarkacin Idil-Kabir . Wanda akanyi don koyi da Annabi Muhammad (S) da sauran Annabawan Allah wadanda suka koyar da al’umma tarbiyyar addini

Ya ce “saboda haka ya kamata musulmi su yi kokarin gudanar da addu’o’i na musamman a wannan lokacin. a masallatai, gidajensu, makarantu da wuraren haduwar jama’a

Don samun zaman lafiya da ci gaban masarautar Minna, Jihar Neja, kasar Nijeriya tare da sauran kasashen duniya musamman na musulmi don samun mafita daga halin kuncin da suke ciki

Har ila yau yayi kira ga iyaye da suyi kokarin baiwa ‘ya’yansu tarbiyyar data dace. Da sanya ido akan abubuwan da ‘ya’yansu ke aikatawa. Don su kasance masu anfani ga al’umma.

Haka.nan gwamnan Neja Umar Muhammed Bago wanda mataimakinsa Kwamred Yakubu Garba ya wakilta, ya nemi al’umma su rika aikata darussan da maiaman addini suke koyar da al’umma a kowane lokaci
.
Saboda samun kyakkyawan zamantakewa a tsakanin mutanen dake wannan al’umma. Da baiwa sabuwar gwamnatin Umar Bago goyon bayan da ya dace. Don samar da ci gaban Neja

A bana ma shekara ta 2023/1444, mai martaba. Sarkin Minna ya dakatar da hawan dawaki don yin zagaye a unguwannin garin Minna.

Yadda ya saba gudanarwa a masarautarsa lokacin bukukuwan Sallah karama Idil-Fitir da babbar Sallah Idil-Kabir ko babbar Sallah

Saboda jajantawa al’ummar da suke masarautarsa wadanda suke fama da matsalar rashin tsaro a yankunansu har yanzu. Wadanda ‘yan bindiga suke kashewa da yin garkuwa dasu

Visited 2 times, 1 visit(s) today

For advert placement, News publication, Event coverage and Promotions, call +2349012892630 or email us info@nigeriadailypost.com.ng
Previous Post

RASUWAR GWANI ABUBAKAR BABBAN RASHI NE GA AL’UMMA- Farfesa N.Maiturare

Next Post

Subsidy Removal: FG Saves N400bn in One Month

admin

admin

Related Posts

Prestige FM Radio Minna Donates Relief Material to Mokwa Flood Victims
National News

Prestige FM Radio Minna Donates Relief Material to Mokwa Flood Victims

June 30, 2025
Governor Umar Bago Mourns Alhaji Aminu Dantata.
National News

Increased Harvests Lead to Significant Drop in Bean Prices

June 30, 2025
Governor Umar Bago Mourns Alhaji Aminu Dantata.
National News

Governor Umar Bago Mourns Alhaji Aminu Dantata.

June 30, 2025
Governor Umar Bago Mourns Alhaji Aminu Dantata.
National News

Governor Umar Bago Mourns Alhaji Aminu Dantata

June 28, 2025
BREAKING: Nigerian Billionaire Alhaji Aminu Alhassan Dantata Dies at 93 in Dubai
National News

BREAKING: Nigerian Billionaire Alhaji Aminu Alhassan Dantata Dies at 93 in Dubai

June 28, 2025
Abdullahi Umar Ganduje Steps Down as APC National Chairman
National News

Abdullahi Umar Ganduje Steps Down as APC National Chairman

June 27, 2025
Next Post

Subsidy Removal: FG Saves N400bn in One Month

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Stay Connected test

  • 139 Followers
  • 205k Subscribers
  • 23.9k Followers
  • 99 Subscribers
  • Trending
  • Comments
  • Latest
Minimum wage : Gov. Bago directs full  implementation using Fed Govt. template. 

Minimum wage : Gov. Bago directs full  implementation using Fed Govt. template. 

November 3, 2024
Niger State Govt. commences payment of gratuities to Retirees.

Niger State Govt. commences payment of gratuities to Retirees.

May 22, 2025
Gov. Bago Sympathizes with Nigeria Army,reassures to curb insecurity in the State. 

Farmer Governor Umar Bago to increase workers salary by 35 percent – insider source

December 22, 2024
Four hundred level Student of IBBUL brutally attacked by her Ex-boy friend,damaged her eyes.

Four hundred level Student of IBBUL brutally attacked by her Ex-boy friend,damaged her eyes.

February 23, 2025

White Ribbon Alliance Nigeria is bringing Self-care closer to Niger state communities

0

NUT Niger state branch Felicitate Emir of Kagara on his presentation of staff of Office and Coronation.

0

Niger CJ to Introduce Case filtering system as way to Deconjesting Magistrates Courts, Disclosed at 2022 MAN WEEK

0

Fed High Court Minna has declared Hon Badaru as the Authentic APC State Assembly candidate for Suleja.

0
Governor Umar Bago Donates N50M to ICAN for students Special Center.

Governor Umar Bago Donates N50M to ICAN for students Special Center.

June 30, 2025
Niger State First Lady pays suprise night visit to hospitals, offers hope and support to patients 

Niger State First Lady pays suprise night visit to hospitals, offers hope and support to patients 

June 30, 2025
Prestige FM Radio Minna Donates Relief Material to Mokwa Flood Victims

Prestige FM Radio Minna Donates Relief Material to Mokwa Flood Victims

June 30, 2025
Governor Umar Bago Mourns Alhaji Aminu Dantata.

Increased Harvests Lead to Significant Drop in Bean Prices

June 30, 2025

Recent News

Governor Umar Bago Donates N50M to ICAN for students Special Center.

Governor Umar Bago Donates N50M to ICAN for students Special Center.

June 30, 2025
Niger State First Lady pays suprise night visit to hospitals, offers hope and support to patients 

Niger State First Lady pays suprise night visit to hospitals, offers hope and support to patients 

June 30, 2025
Prestige FM Radio Minna Donates Relief Material to Mokwa Flood Victims

Prestige FM Radio Minna Donates Relief Material to Mokwa Flood Victims

June 30, 2025
Governor Umar Bago Mourns Alhaji Aminu Dantata.

Increased Harvests Lead to Significant Drop in Bean Prices

June 30, 2025

Follow Us

Browse by Category

  • Business
  • Crime
  • Education
  • Health
  • National News
  • Niger State Governor
  • Opinions
  • Politics
  • Sports
  • Uncategorized
  • World News

Recent News

Governor Umar Bago Donates N50M to ICAN for students Special Center.

Governor Umar Bago Donates N50M to ICAN for students Special Center.

June 30, 2025
Niger State First Lady pays suprise night visit to hospitals, offers hope and support to patients 

Niger State First Lady pays suprise night visit to hospitals, offers hope and support to patients 

June 30, 2025
  • Home
  • National News
  • Education
  • Health
  • Crime
  • Opinions
  • Politics
  • World News
  • Niger State Governor
  • Sports
  • Business

© 2024 All Rights Reserved

No Result
View All Result
  • Home
  • National News
  • Education
  • Health
  • Crime
  • Opinions
  • Politics
  • World News
  • Niger State Governor
  • Sports
  • Business

© 2024 All Rights Reserved