G-K4PKG7Q45Q
  • Home
  • National News
  • Education
  • Health
  • Crime
  • Opinions
  • Politics
  • World News
  • Niger State Governor
  • Sports
  • Business
Nigerian Daily Post
  • Home
  • National News
  • Education
  • Health
  • Crime
  • Opinions
  • Politics
  • World News
  • Niger State Governor
  • Sports
  • Business
No Result
View All Result
  • Home
  • National News
  • Education
  • Health
  • Crime
  • Opinions
  • Politics
  • World News
  • Niger State Governor
  • Sports
  • Business
No Result
View All Result
Nigerian Daily Post
No Result
View All Result

HUKUMAR ALHAZAN NEJA TA KAMMALA JIGILAR ALHAZAN JIHAR ZUWA MAKKAH

Zakka by Zakka
June 25, 2023
in National News
0
0
SHARES
21
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter
For advert placement, News publication, Event coverage and Promotions, email us info@nigeriadailypost.com.ng

HUKUMAR ALHAZAN NEJA TA KAMMALA JIGILAR ALHAZAN JIHAR ZUWA MAKKAH

Daga Bala Musa Minna

A jiya alhamis 22 ga watan.Yunin shekara ta 2023, hukunar alhazan Jihar Neja karkashin shugabancin Ustaz Muhammad Awwal Aliyu Kwantagora tayi nasarar kwashe alhazan Jihar zuwa kasar Makkah. Don gudanar da ayyukan hajjin bana. Yadda aka saba gudanarwa a kowace shekara

Yadda Hajiya Rukayyah Myhhamad Bawa shugaban sashen gudanar da harkokin hukumar alhazan Neja ta bayyanawa wakilinmu a sansanin alhazan Jihar dake nan Minna

Inda ta ce ” alhamdulillahi hukumar alhazan Neja ( NSPWB ) tayi nasarar jigilar duk alhazan Jihar guda dubu uku dari bakwai (3,700) na bana, zuwa kasar Makkah. Don yin ibadar aikin hajji yadda addinin musulunci ya tanada

Kuma mun yi anfani da jirgin FLY NAS na kasar Saudiyya wajen jigilar alhazan duk kananan hukumomin jihar guda ashirin da biyar cikin sauki akan lokacin da muka tsara.

Sai dai alhazan da suke fama da lalurar rashin lafiya ko mata masu juna biyu da sauransu. Wadanda na zasu iya gudanar da ayyukan hajji a bana ba

Sai Kuma matsalar jinkirin jigilar maniyyatan alhazan jihar ya faru ne saboda rashin samun takardun Visa daga hukumar shige da ficen Nijeriya yadda ya kamata. Don kadan-kadan muka rika samun takardun Visa din

Ta kara da cewa ” zamu kai duk koke-koke da rahotannin duk nasarori da muka samu a bana ga hukumar alhazan Nijeriya dake Abuja. Don magance su kafin gudanar da ayyukan hajjin na badi

Haka nan a wata takardar da hukumar alhazan jihar ta fitar ga manema labarai, shugaban hukumar alhazan jihar Neja Ustaz Muhammad Awwal Aliyu yayi kira ga alhazai su kasance masu aikata ibada a ki’ina yadda malaman addini suka koyar dasu. Saboda Allah Ta’ala ya karbi ayyukan hajjin da alhazai zasu gudanar a kasar Makkah

Sannan ya nemi duk alhazan jihar Neja su kasance masu bin doka da oda a kasar Saudiyya don kare mutuncinsu dana jihar Neja tare da Nijeriya a idanun duniya.

A bana shekara ta 2023, hukumar alhzan jihar Neja ta rika daukar alhazan jihar a motocin hukumar sufurin gwamnatin jihar na NSTA daga Minna zuwa filin.jirgin sama na Nnamdi Azikwe International Airport dake Abuja

Inda anan alhazan suke shiga jirgin saman da yake kaisu kasar Makkah don yin ibada. Saboda rashin kammala ayyukan gyare-gyare a filin jirgin sama na Minna.Wanda alhzan suka saba anfana da shi wajen jigilar su zuwa Makkah

Visited 21 times, 1 visit(s) today

For advert placement, News publication, Event coverage and Promotions, email us info@nigeriadailypost.com.ng
Previous Post

President Tinubu Didn’t Approve Salary Increase for Political Office Holders

Next Post

Seven Pregnancies, 30 Mental Cases Discovered Among Nigerian Pilgrims While in Makkah.

Zakka

Zakka

Related Posts

Niger govt begins facelift of Bako Kontagora Stadium to meet FIFA standard
National News

Niger govt begins facelift of Bako Kontagora Stadium to meet FIFA standard

July 4, 2026
Cooperative Society remains Instrumental towards promotion of Peace -Says Labaran Garba
National News

Cooperative Society remains Instrumental towards promotion of Peace -Says Labaran Garba

July 4, 2026
Fake’ DG insists appointment was genuine
National News

Fake’ DG insists appointment was genuine

July 3, 2026
Parents Criticize Delay in Federal Civil Service Recruitment
National News

Parents Criticize Delay in Federal Civil Service Recruitment

July 3, 2026
Amb.Sabiu  Ibrahim admonishes Nigerians to vote Alh.Atiku Abubakar for President  in 2027 
National News

Amb.Sabiu  Ibrahim admonishes Nigerians to vote Alh.Atiku Abubakar for President  in 2027 

July 2, 2026
Niger Assembly Committee on Works Meets with Ministry, Inspects Dilapidated Roads in Minna
National News

Niger Assembly Committee on Works Meets with Ministry, Inspects Dilapidated Roads in Minna

July 2, 2026
Next Post

Seven Pregnancies, 30 Mental Cases Discovered Among Nigerian Pilgrims While in Makkah.

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Stay Connected test

  • 136 Followers
  • 206k Subscribers
  • 24k Followers
  • 99 Subscribers
  • Trending
  • Comments
  • Latest
Minimum wage : Gov. Bago directs full  implementation using Fed Govt. template. 

Minimum wage : Gov. Bago directs full  implementation using Fed Govt. template. 

November 3, 2024
Niger State Govt. commences payment of gratuities to Retirees.

Niger State Govt. commences payment of gratuities to Retirees.

October 2, 2025
Gov. Bago Sympathizes with Nigeria Army,reassures to curb insecurity in the State. 

Farmer Governor Umar Bago to increase workers salary by 35 percent – insider source

December 22, 2024
Four hundred level Student of IBBUL brutally attacked by her Ex-boy friend,damaged her eyes.

Four hundred level Student of IBBUL brutally attacked by her Ex-boy friend,damaged her eyes.

February 23, 2025

White Ribbon Alliance Nigeria is bringing Self-care closer to Niger state communities

0

NUT Niger state branch Felicitate Emir of Kagara on his presentation of staff of Office and Coronation.

0

Niger CJ to Introduce Case filtering system as way to Deconjesting Magistrates Courts, Disclosed at 2022 MAN WEEK

0

Fed High Court Minna has declared Hon Badaru as the Authentic APC State Assembly candidate for Suleja.

0
Niger govt begins facelift of Bako Kontagora Stadium to meet FIFA standard

Niger govt begins facelift of Bako Kontagora Stadium to meet FIFA standard

July 4, 2026
Cooperative Society remains Instrumental towards promotion of Peace -Says Labaran Garba

Cooperative Society remains Instrumental towards promotion of Peace -Says Labaran Garba

July 4, 2026
Cooperative Society remains Instrumental towards promotion of Peace -Says Labaran Garba

Cooperative Society remains Instrumental towards promotion of Peace -Says Labaran Garba

July 4, 2026
Fake’ DG insists appointment was genuine

Fake’ DG insists appointment was genuine

July 3, 2026

Recent News

Niger govt begins facelift of Bako Kontagora Stadium to meet FIFA standard

Niger govt begins facelift of Bako Kontagora Stadium to meet FIFA standard

July 4, 2026
Cooperative Society remains Instrumental towards promotion of Peace -Says Labaran Garba

Cooperative Society remains Instrumental towards promotion of Peace -Says Labaran Garba

July 4, 2026
Cooperative Society remains Instrumental towards promotion of Peace -Says Labaran Garba

Cooperative Society remains Instrumental towards promotion of Peace -Says Labaran Garba

July 4, 2026
Fake’ DG insists appointment was genuine

Fake’ DG insists appointment was genuine

July 3, 2026

Follow Us

Browse by Category

  • Business
  • Crime
  • Education
  • Health
  • National News
  • Niger State Governor
  • Opinions
  • Politics
  • Sports
  • Uncategorized
  • World News

Recent News

Niger govt begins facelift of Bako Kontagora Stadium to meet FIFA standard

Niger govt begins facelift of Bako Kontagora Stadium to meet FIFA standard

July 4, 2026
Cooperative Society remains Instrumental towards promotion of Peace -Says Labaran Garba

Cooperative Society remains Instrumental towards promotion of Peace -Says Labaran Garba

July 4, 2026
  • Home
  • National News
  • Education
  • Health
  • Crime
  • Opinions
  • Politics
  • World News
  • Niger State Governor
  • Sports
  • Business

© 2024 All Rights Reserved

No Result
View All Result
  • Home
  • National News
  • Education
  • Health
  • Crime
  • Opinions
  • Politics
  • World News
  • Niger State Governor
  • Sports
  • Business

© 2024 All Rights Reserved