• Home
  • National News
  • Education
  • Health
  • Crime
  • Opinions
  • Politics
  • World News
  • Niger State Governor
  • Sports
  • Business
Nigerian Daily Post
  • Home
  • National News
  • Education
  • Health
  • Crime
  • Opinions
  • Politics
  • World News
  • Niger State Governor
  • Sports
  • Business
No Result
View All Result
  • Home
  • National News
  • Education
  • Health
  • Crime
  • Opinions
  • Politics
  • World News
  • Niger State Governor
  • Sports
  • Business
No Result
View All Result
Nigerian Daily Post
No Result
View All Result

YA KAMATA GWAMNATI TA DAUKI MATAKAN MAGANCE MATSALAR ‘YAN DABA A MINNA – Ambasada Maiturare

admin by admin
March 17, 2023
in National News
0
0
SHARES
4
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter
For advert placement, News publication, Event coverage and Promotions, call +2349012892630 or email us info@nigeriadailypost.com.ng

YA KAMATA GWAMNATI TA DAUKI MATAKAN MAGANCE MATSALAR ‘YAN DABA A MINNA – Ambasada Maiturare

Daga Bala Musa Minna

Anyi kira ga gwamnatin Jihar Neja karkashin shugabancin Alhaji Abubakar Sani Bello data gaggauta daukar matakan magance matsalar matasa masu harkar daba ko ‘yan sara-suka

Wadanda suke anfani da makamai wajen raunata mutane ko jikkatasu ko kisa.Tare da yin barnar dukiyoyin Jama’a da aikata sauran ayyukan ta’addanci a garin Minna

Wannan yana daga cikin bayanin da shugaban kungiyar Huffazul Qur’an & Scholars Association of Nigeria reshen juhar Neja Ambasada Gwani Abubakar Sadiq Maiturare yayi da wakilinmu

Lokacin daya ziyarci  makarantar Malam Sulaiman Alaseni dake unguwar Daji anan Minna tare da tawagarsa, a ranar  laraba data gabata

 

Don jajantawa wasu almajiran makarantar guda biyu, Tukur Muhammad da Muhammad Mustafa  . Wadanda ‘yan Daba suka sassara da makamansu a ranar Juma’a data gabata

Ya ce ” wannan harin da ‘yan daba suka kaiwa wadannan almajiran  abin takaici ne. Kuma abin damuwa sosai.

Wanda ya kamata gwamnati ta gaggauta daukar matakan da zasu magance wannan matsalar. Domin a samu  zaman lafiya da kwanciyar hankali a Minna

Tun da garin Minna yana da tarihin zaman lafiya da kwanciyar hankali a Nijeriya. Bai dace gwamnati ta bari a lalata wannan kyakkyawan tarihin ba

Wadannan almajirai da ‘yan daba suka sara, sun je  debo ruwa ne a wata rijiya dake kusa  da Skye Bank, anan unguwar Daji. Don ayi anfani da ruwan a wannan makarantar

Sai ‘yan Daba suka aukawa wadannan almajiran guda biyu da makamansu. Inda suka sassare su da raunatasu. Wanda hakan ya sanya suke jinya a yanzu haka

Ya kara da cewa “mun dade muna kaiwa gwamnati kokenmu akan matsalar wadannan matasa ‘yan daba da suke kaiwa jama’a hare-hare da makamai

 

Yanzu wannan babbar matasala tana shafarmu. Tun da ‘yan dabar nan suna sarar kowane mutum.ne har da almajiranmu. Sukan kai.hare-harensu a ko’ina

Yadda sukayi wa almajiran makarantar Malam Alaseni wadanda suke jinya a yanzu. Da sauran wasu almajirai a wasu wuraren da mutane da suke kasuwanci ko sana’o’insu

Kuma ko a kwanakin baya, sun kashe wani almajirin Malam Basiru dake unguwar Limawa anan Minna da sauran wasu mutanen tare da lalata dukyoyi ko sace su.

Ambasada Maiturare ya ce ” mun dade
muna bada shawara ga gwamnati akan  daukar matakan da zasu magance wannan matsalar lalacewar matasan da suke harkar daba ko ‘yan sara-suka.Amma har yanzu dai, lamarin yana nan

Saboda dayawan wadannan matasan dake harkar daba ko.sara-suka basu da ayyukan yi. Suna zama ne kawai
Basu samu tarbiyyar makarantar addini ko na Boko ba

Shi yasa halayensu ko ‘dabi’unsu ya lalace. Sai suke anfani da wukake, adda, gariyo da sauran maiamai wajen kaiwa mutane hare-hare a. gidajensu, kasuwanni,makarantu, unguwanni da sauran wuraren zaman jama’a

Wannan ya sanya muke kiran gwamnati ta dauki duk matakan da duk dace wajen magance wannan lamarin. Domin a samar da zaman lafiya da ci gaban al’umma

Visited 4 times, 1 visit(s) today

For advert placement, News publication, Event coverage and Promotions, call +2349012892630 or email us info@nigeriadailypost.com.ng
Previous Post

2023 election : Nigerian Army Rolls out Hotlines for Security Breaches

Next Post

Ten miscreants terrorizing Minna metropolis have been arreigned before Magistrate Court Minna.

admin

admin

Related Posts

Ex-Rep. Legbo-Kutigi lauds Gov. Bago’s visionary leadership 
National News

Ex-Rep. Legbo-Kutigi lauds Gov. Bago’s visionary leadership 

July 8, 2025
NiMet Issues Flash Flood Risk Alert for July 2025 as Rainfall Intensifies Across Nigeria. 
National News

NiMet Issues Flash Flood Risk Alert for July 2025 as Rainfall Intensifies Across Nigeria. 

July 8, 2025
NDLEA Seizes AK-47, Substantial Drug Haul in Coordinated Operations Across Nigeria
National News

NDLEA Recovers $17.7 Million in Travelers’ Cheques Hidden in Children’s Books. 

July 7, 2025
Tragic Incident in Bayelsa: Father Allegedly Kills Children Following Pastor’s Prophecy. 
National News

Tragic Incident in Bayelsa: Father Allegedly Kills Children Following Pastor’s Prophecy. 

July 7, 2025
Breaking News: Olubadan of Ibadanland, Oba Owolabi Olakulehin, Passes Away at 90.
National News

Breaking News: Olubadan of Ibadanland, Oba Owolabi Olakulehin, Passes Away at 90.

July 7, 2025
The Politics of Rented Crowds: From Grassroots Conviction to Performative Politics
National News

The Politics of Rented Crowds: From Grassroots Conviction to Performative Politics

July 7, 2025
Next Post

Ten miscreants terrorizing Minna metropolis have been arreigned before Magistrate Court Minna.

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Stay Connected test

  • 139 Followers
  • 205k Subscribers
  • 23.9k Followers
  • 99 Subscribers
  • Trending
  • Comments
  • Latest
Minimum wage : Gov. Bago directs full  implementation using Fed Govt. template. 

Minimum wage : Gov. Bago directs full  implementation using Fed Govt. template. 

November 3, 2024
Niger State Govt. commences payment of gratuities to Retirees.

Niger State Govt. commences payment of gratuities to Retirees.

May 22, 2025
Gov. Bago Sympathizes with Nigeria Army,reassures to curb insecurity in the State. 

Farmer Governor Umar Bago to increase workers salary by 35 percent – insider source

December 22, 2024
Four hundred level Student of IBBUL brutally attacked by her Ex-boy friend,damaged her eyes.

Four hundred level Student of IBBUL brutally attacked by her Ex-boy friend,damaged her eyes.

February 23, 2025

FAAC SHARES N 1,149.816 TRILLION JANUARY 2024 REVENUE TO FG, STATES AND LGCS

2

THE PRESIDENT DOKO PROGRESSIVE FORUM (DPF) CALLS FOR CALM.

2

Medical and Health Workers Union of Nigeria,Niger State Council. Felicitates Governor and His Deputy on their Inauguration..

1

NUT Niger state branch Felicitate Emir of Kagara on his presentation of staff of Office and Coronation.

0
Niger State Electricity Regulatory Commission Issues Order for Regulation of Electricity Market Operations in the State Effective Wednesday, July 9, 2025.

Niger State Electricity Regulatory Commission Issues Order for Regulation of Electricity Market Operations in the State Effective Wednesday, July 9, 2025.

July 8, 2025
Ex-Rep. Legbo-Kutigi lauds Gov. Bago’s visionary leadership 

Ex-Rep. Legbo-Kutigi lauds Gov. Bago’s visionary leadership 

July 8, 2025
NiMet Issues Flash Flood Risk Alert for July 2025 as Rainfall Intensifies Across Nigeria. 

NiMet Issues Flash Flood Risk Alert for July 2025 as Rainfall Intensifies Across Nigeria. 

July 8, 2025
NDLEA Seizes AK-47, Substantial Drug Haul in Coordinated Operations Across Nigeria

NDLEA Recovers $17.7 Million in Travelers’ Cheques Hidden in Children’s Books. 

July 7, 2025

Recent News

Niger State Electricity Regulatory Commission Issues Order for Regulation of Electricity Market Operations in the State Effective Wednesday, July 9, 2025.

Niger State Electricity Regulatory Commission Issues Order for Regulation of Electricity Market Operations in the State Effective Wednesday, July 9, 2025.

July 8, 2025
Ex-Rep. Legbo-Kutigi lauds Gov. Bago’s visionary leadership 

Ex-Rep. Legbo-Kutigi lauds Gov. Bago’s visionary leadership 

July 8, 2025
NiMet Issues Flash Flood Risk Alert for July 2025 as Rainfall Intensifies Across Nigeria. 

NiMet Issues Flash Flood Risk Alert for July 2025 as Rainfall Intensifies Across Nigeria. 

July 8, 2025
NDLEA Seizes AK-47, Substantial Drug Haul in Coordinated Operations Across Nigeria

NDLEA Recovers $17.7 Million in Travelers’ Cheques Hidden in Children’s Books. 

July 7, 2025

Follow Us

Browse by Category

  • Business
  • Crime
  • Education
  • Health
  • National News
  • Niger State Governor
  • Opinions
  • Politics
  • Sports
  • Uncategorized
  • World News

Recent News

Niger State Electricity Regulatory Commission Issues Order for Regulation of Electricity Market Operations in the State Effective Wednesday, July 9, 2025.

Niger State Electricity Regulatory Commission Issues Order for Regulation of Electricity Market Operations in the State Effective Wednesday, July 9, 2025.

July 8, 2025
Ex-Rep. Legbo-Kutigi lauds Gov. Bago’s visionary leadership 

Ex-Rep. Legbo-Kutigi lauds Gov. Bago’s visionary leadership 

July 8, 2025
  • Home
  • National News
  • Education
  • Health
  • Crime
  • Opinions
  • Politics
  • World News
  • Niger State Governor
  • Sports
  • Business

© 2024 All Rights Reserved

No Result
View All Result
  • Home
  • National News
  • Education
  • Health
  • Crime
  • Opinions
  • Politics
  • World News
  • Niger State Governor
  • Sports
  • Business

© 2024 All Rights Reserved