• Home
  • National News
  • Education
  • Health
  • Crime
  • Opinions
  • Politics
  • World News
  • Niger State Governor
  • Sports
  • Business
Nigerian Daily Post
  • Home
  • National News
  • Education
  • Health
  • Crime
  • Opinions
  • Politics
  • World News
  • Niger State Governor
  • Sports
  • Business
No Result
View All Result
  • Home
  • National News
  • Education
  • Health
  • Crime
  • Opinions
  • Politics
  • World News
  • Niger State Governor
  • Sports
  • Business
No Result
View All Result
Nigerian Daily Post
No Result
View All Result

SHUGABAN HUKUMAR TSARA BIRANEN NEJA YA NEMI GOYON BAYAN MUTANE DON BUNKASA JIHAR

SHUGABAN HUKUMAR TSARA BIRANEN NEJA YA NEMI GOYON BAYAN MUTANE DON BUNKASA JIHAR

admin by admin
September 20, 2024
in Uncategorized
0
0
SHARES
60
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter
For advert placement, News publication, Event coverage and Promotions, call +2349012892630 or email us info@nigeriadailypost.com.ng

 

Daga Bala Musa Minna

Shugaban hukumar tsare-tsaren biranen jihar Neja NUDB Hon Abdurrahman (JG ) Muhammad Chata yayi kira ga al’ummar jihar Neja, wajen nuna goyon bayansu ga ayyukan gwamnatin jihar karkashin shugabancin Rt. Hon Umaru Muhammed Bago

Shugaban yayi wannan kifan ne lokacin da yake zantawa da wakilimmu a ofishimsa dake harabar hukumar NUDB a tsohuwar sakatariyar jihar dake nan Minna

Inda ya ce ” an kafa wannan hukuma ta tsara birane na jihar Neja wanda a turance ake kira Niger State Urban Development Board (NUDB) ne domin samar da ingantaccen tsari wajen ci gaban al’ummar jihar.

Shi yasa gwamnatin jihar Neja karkashin shugabancin Rt. Hon Umar Muhammed Bago ta samar da sabon tsarin ci gaban jihar wanda ake kira NEW NIGER AGENDA

Ya kara da cewa ” a karkashin wannan sabon tsarin, gwamnatin Bago zata kawo sabbin tsare-tsare na zamani da ayyukan wadanda zasu anfanar da rayuwar al’umma

Hon Abdurrahman Chata ya ce ” wannan hukumar NUDB tana da kwararrun ma’aikata, amma babu wadatattun kayayyakin aikin da ma’aikatan hukumar suke bukata

Shi yasa muke kira ga gwamnatin manomi Bago, da ta yi kokarin samar da kayayyakin ayyuka na zamani wadatattu da kuma samar da kudaden alawus ( hazard allowances) da tsaro ga ma’aikatan hukumar. Domin muhimmantar da ayyukan da suke gudanarwa ga al’umma

Dayake amsa tambaya akan ko hukumar NUDB tana kokarin kulawa da tsare-tsaren gudaje ko muhallin al’umma da magance matsalolin da rashin ingancin na tsarin gina gidaje yake haifarwa a fadin jihar.

Kamar matsalar rushewar ginin bine (upstair) mai dauke da shagunan B.Y. Stores Ventures Nigeria Limited dake nan Minna a kwanakin baya

Sai shugaban hukumar ya ce ” a gaskiya muna daukar matakan da suka dace domin hana faruwar ire-iren wadannan matsalolin. Wadanda suke janyo hasarar rayuka da dukiyoyin al’umma

Kuma hukumar NUDB ta rusa wannan ginin benen wanda mallakin wani ‘dan kasuwa ne dake anan Minna. Wanda wani bangare na ginin ya rushe. Wannan ya sanya hukumar NUDB ta rusa duk sauran ginin wannan benen daya rage.

Saboda ba shi da inganci ko karfin da zai iya daukar nauyin kayayyakin da kamfanin wannan ‘dan kasuwan ya sanya akan ginin na kayayyakin marmari ( soft drinks)

Inda a yanzu muka tilasta masa biyan haraji (penalty) akan sakacin da yayi na sanya kayayyakin da suka janyo rushewar ginin bene daya rufta akan jama’a. Wadanda da kyar aka ceto rayukansu.

Sannan muka tilastawa mai wannan kamfanin sake gina sabon muhallin ajiya (warehouse) na kayayyakinsa a wannan wurin daya rushe, amma bisa tsarin da hukumar NUDB ta samar. Kuma karkashin kulawar ma’aikatan mu. Wanda a yanzu aikin gina sabon wurin ajiyar kayayyakinsa yayi nisa sosai. Kaji halin da ake ciki yanzi kenan.

Ya ce ” ko a lamarin gina gidajen jama’a anan Minna da sauran wurare dake fadin jihar, muna hada hannu da ma’aikatar filaye ta jihar Neja ( Niger state ministry of lands) wajen samar da tsarin mallaka da gina gidaje ko muhallin zama ( residence ) yadda zai dace da al’umma wanda ba ahi da wata matsala. shi yasa muke daukar matakan

Shugaban hukumar ya bayyana cewa, muna anfani da kafafen yada labarai wajen wayar da ian al’ummar jihar a kowane lokaci. Domin sanar dasu muhimmancin tsare-tsaren hukumar kula da tsarin birane ta jihar Neja NUDB

A karshe Hon Abdurrahman Chata ya nemi al’ummar jihar Neja su baiwa gwamnatin Umaru Muhammed Bago goyon baya akan manufar NEW NIGER AGENDA don bunkasa jihar

Inda ya ce ” a yanzu gqamnatin Bago tana ayyukan gina hanyoyi a cikin garin Minna da unguwannin garin. Da bunkasa noma, gina asibitoci, makarantu a sauran wuraren da suke fadin jihar Neja domin anfanin al’umma. Shi yasa nake kiran jama’ar jihar, dasu baiwa gwamnatin Bago goyon baya don samun nasara

Visited 61 times, 1 visit(s) today

For advert placement, News publication, Event coverage and Promotions, call +2349012892630 or email us info@nigeriadailypost.com.ng
Previous Post

300,000 smallholder farmers in Niger state now use modern techniques to increase crop production

Next Post

Nigerian prison officer kills colleague over food.

admin

admin

Related Posts

Community Volunteers Trained in Disaster Risk Reduction and Early Warning in Niger State
Uncategorized

Community Volunteers Trained in Disaster Risk Reduction and Early Warning in Niger State

June 26, 2025
Niger State Government to Establish Special Purpose Vehicle for Partnership with NASDRA.
Uncategorized

Niger State Government to Establish Special Purpose Vehicle for Partnership with NASDRA.

May 16, 2025
Easter: Pray for Governor Bago’s Success – CAN Chairman.
Uncategorized

Easter: Pray for Governor Bago’s Success – CAN Chairman.

April 20, 2025
Bago, Wins Sun Newspaper’s Governor of the Year in Agriculture Award
Uncategorized

Bago, Wins Sun Newspaper’s Governor of the Year in Agriculture Award

March 2, 2025
Uncategorized

Ramadan: Etsu Nupe urges Muslims to intensify prayers against insecurity

March 1, 2025
Adamawa Governor Revokes Traditional Titles Amidst Restructuring of Chiefdoms and Emirates.
Niger State Governor

Adamawa Governor Revokes Traditional Titles Amidst Restructuring of Chiefdoms and Emirates.

February 23, 2025
Next Post
Nigerian prison officer kills colleague over food.

Nigerian prison officer kills colleague over food.

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Stay Connected test

  • 139 Followers
  • 205k Subscribers
  • 23.9k Followers
  • 99 Subscribers
  • Trending
  • Comments
  • Latest
Minimum wage : Gov. Bago directs full  implementation using Fed Govt. template. 

Minimum wage : Gov. Bago directs full  implementation using Fed Govt. template. 

November 3, 2024
Niger State Govt. commences payment of gratuities to Retirees.

Niger State Govt. commences payment of gratuities to Retirees.

May 22, 2025
Gov. Bago Sympathizes with Nigeria Army,reassures to curb insecurity in the State. 

Farmer Governor Umar Bago to increase workers salary by 35 percent – insider source

December 22, 2024
Four hundred level Student of IBBUL brutally attacked by her Ex-boy friend,damaged her eyes.

Four hundred level Student of IBBUL brutally attacked by her Ex-boy friend,damaged her eyes.

February 23, 2025

White Ribbon Alliance Nigeria is bringing Self-care closer to Niger state communities

0

NUT Niger state branch Felicitate Emir of Kagara on his presentation of staff of Office and Coronation.

0

Niger CJ to Introduce Case filtering system as way to Deconjesting Magistrates Courts, Disclosed at 2022 MAN WEEK

0

Fed High Court Minna has declared Hon Badaru as the Authentic APC State Assembly candidate for Suleja.

0
Senator Natasha Shuts Down Kogi State, Distributes Grains to Constituents.

Court Orders Senate to Recall Natasha from Suspension. 

July 4, 2025
NBC Expresses Sympathy to Prestige FM Minna Over Collapsed Mast

NBC Expresses Sympathy to Prestige FM Minna Over Collapsed Mast

July 4, 2025
Peter Rufai: Legendary Super Eagles Goalkeeper Passes Away at 61

Peter Rufai: Legendary Super Eagles Goalkeeper Passes Away at 61

July 3, 2025
NYSC urges employers to provide accomodation, stipends for corps members in Niger state

NYSC urges employers to provide accomodation, stipends for corps members in Niger state

July 3, 2025

Recent News

Senator Natasha Shuts Down Kogi State, Distributes Grains to Constituents.

Court Orders Senate to Recall Natasha from Suspension. 

July 4, 2025
NBC Expresses Sympathy to Prestige FM Minna Over Collapsed Mast

NBC Expresses Sympathy to Prestige FM Minna Over Collapsed Mast

July 4, 2025
Peter Rufai: Legendary Super Eagles Goalkeeper Passes Away at 61

Peter Rufai: Legendary Super Eagles Goalkeeper Passes Away at 61

July 3, 2025
NYSC urges employers to provide accomodation, stipends for corps members in Niger state

NYSC urges employers to provide accomodation, stipends for corps members in Niger state

July 3, 2025

Follow Us

Browse by Category

  • Business
  • Crime
  • Education
  • Health
  • National News
  • Niger State Governor
  • Opinions
  • Politics
  • Sports
  • Uncategorized
  • World News

Recent News

Senator Natasha Shuts Down Kogi State, Distributes Grains to Constituents.

Court Orders Senate to Recall Natasha from Suspension. 

July 4, 2025
NBC Expresses Sympathy to Prestige FM Minna Over Collapsed Mast

NBC Expresses Sympathy to Prestige FM Minna Over Collapsed Mast

July 4, 2025
  • Home
  • National News
  • Education
  • Health
  • Crime
  • Opinions
  • Politics
  • World News
  • Niger State Governor
  • Sports
  • Business

© 2024 All Rights Reserved

No Result
View All Result
  • Home
  • National News
  • Education
  • Health
  • Crime
  • Opinions
  • Politics
  • World News
  • Niger State Governor
  • Sports
  • Business

© 2024 All Rights Reserved