• Home
  • National News
  • Education
  • Health
  • Crime
  • Opinions
  • Politics
  • World News
  • Niger State Governor
  • Sports
  • Business
Nigerian Daily Post
  • Home
  • National News
  • Education
  • Health
  • Crime
  • Opinions
  • Politics
  • World News
  • Niger State Governor
  • Sports
  • Business
No Result
View All Result
  • Home
  • National News
  • Education
  • Health
  • Crime
  • Opinions
  • Politics
  • World News
  • Niger State Governor
  • Sports
  • Business
No Result
View All Result
Nigerian Daily Post
No Result
View All Result

HUKUMAR ALHAZAN NEJA TA FARA KWASHE ALHAZAI 3,709 ZUWA KASAR MAKKAH

Zakka by Zakka
June 10, 2023
in National News
0
0
SHARES
7
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter
For advert placement, News publication, Event coverage and Promotions, email us info@nigeriadailypost.com.ng

HUKUMAR ALHAZAN NEJA TA FARA KWASHE ALHAZAI 3,709 ZUWA KASAR MAKKAH

Daga Bala Musa Minna

A jiya juma’a 9 ga watan Yuni na shekarar 2023 ne , hukumar kula da alhazan Jihar Neja karkashin shugabancin Ustaz Muhammad Awwal ta fara jigilar alhazan Jihar zuwa kasar Makkah (Saudi-Arebiya) . Don gudanar da ayyukan hajjin bana

Kuma a bana gwamnatin Jihar karkashin shugabancin Rt Hon Umar Bago ta sanya mai martaba Sarkin Borgu Barista Muhammad Sani ‘Dantoro Kitoro (IV) a matsayin Amirul Hajj na Jihar Neja

Dayake jawabinsa ga alhazan Neja a filin jurgin sama na Abuja Hon. Yakubu Garba wanda shi ne mataimakin gwamnan Neja Umar Bago yayi nasiha ne gare su don kiyaye dokokin kasar Saudiyya

Inda ya ce ” muna fatan alhazan Neja zasu kasance masuu kulawa da ayyukan hannun da suka je gudanarwa yadda addini ya tanadar. Sannan su kiyaye dokokin kasar Saudiyyah.

A zantawarsa da manema labarai a sansanin alhazan Jihar dake unguwar Tudun Fulani anan garin Minna, shugaban sashen jigilar alhazan Jihar Malam Attahiru Bala Dukku ya bayyana yadda lamarin yake

Inda ya ce ” a bana Jihar Neja tana da alhazai ko maniyyta aiki hajji guda dubu uku da dari bakwai da tara (3,709 ).

Kuma mun fara jigilar wadannan alhazan zuwa filin jirgin sama na Abuja. Don kaisu kasar Makkah ( Saudi- Arebiya ) yadda aka saba duk shekara Inda zasu gudanar da ayyukan hajji yadda addini ya tanadar

A bana muna anfani gayyato kamfanin jiragen sama na FLY NAS mallakar kasar Saudiyya. Don jigiilar alhazan Jihar Neja zuwa Makkah kafin lokacin da gwamnatin kasar Saudiyya ta sanyawa Jihar

Haka nan shugaban kwamitin kula da harkokin alhazai na majalisar dokokin Jihar Neja kuma ‘dan majalisa mai wakiltar mazabar Mashegu Hon Abubakar Umar ya ce ” muna godiya ga Allah Ta’ala daya bamu ikon gudanar da shirye-shiryen ayyukan hajji na bana cikin nasara

Hon Sulaiman Gambo Rabi’u mataimakin shugaban kwamitin alhazai na majalisar dokokin Neja kuma ‘dan majalisa mai wakiltar mazabar Paikoro ya ce “gwamnatin Jihar Neja karkashin Umar Muhammed Bago ta samar da motocin da zasu dauki alhazan Jihar daga nan Minna zuwa filin jirgin sama na Abuja. Inda za’a kwashe su zuwa kasar Makkah don yin ayyukan hajji

Hon Umar Jibrin Igade shugaban karamar hukumar Mashegu dake Jihar Neja ya ce ” abin farin ciki ne kowane shekara alhazan Mashegu ne na farko wajen zuwa kasar Makkah a Neja.

Muna fatan alhazanmu zasu roki Allah Ta’ala ya magance mana matsalolin dake damun al’umma. Musamman matsalar rashin tsaro dake faruwa a Mashegu, Jihar Neja da Nijeriya.

Muna kira ga alhazai karamar hukumar Mashegu dana Neja tare da sauran alhazan Nijeriya, su kasance masu bin dokokin kasar Saudiyya. Don kiyaye mutuncin Nijeriya a ko’ina

Tun a bara shekara ta 2022 dai, gwamnati tana daukar alhazan Jihar Neja ne a motoci daga sansaninsu dake nan garin Minna zuwa filin jirgin sama na Abuja. Saboda tafiya kasar Makkah maimakon anfani da filin jirgin sama.na Minna.

Inda gwamnati Jihar Neja ta bayyana cewa matsalar rashin tsaro da ayyukan gyare-gyraren da gwamnat take ci gaba da gudanarwa a filin jirgin sama na Minna a shekarun nan suka janyo hakan

Visited 7 times, 1 visit(s) today

For advert placement, News publication, Event coverage and Promotions, email us info@nigeriadailypost.com.ng
Previous Post

Hajj Airlift: Kebbi Gov’t. explains change of venue to Sokoto 

Next Post

Emefiele, Now in DSS Custody –spokesperson

Zakka

Zakka

Related Posts

Citizens for Peace Mission Conducts Community Resilience Training in Abuja
National News

NCDC Executive Director urges discipline, rewards talent at Kuta matriculation ceremony

May 3, 2026
Citizens for Peace Mission Conducts Community Resilience Training in Abuja
National News

Citizens for Peace Mission Conducts Community Resilience Training in Abuja

May 3, 2026
First Lady of Nigeria, Sen. Oluremi Tinubu, Attends Renewed Hope International Racing Derby in Bida
National News

First Lady of Nigeria, Sen. Oluremi Tinubu, Attends Renewed Hope International Racing Derby in Bida

May 3, 2026
Ndarani SAN felicitates Information Minister Idris Mohammed at 60
National News

Ndarani SAN felicitates Information Minister Idris Mohammed at 60

May 2, 2026
Shiroro Youths rally support for Gov Bago, Senator Sani Musa’s continuity bid
National News

Shiroro Youths rally support for Gov Bago, Senator Sani Musa’s continuity bid

May 2, 2026
Langtang South Concerned citizens embarked on peaceful protest over imbalance seat of Federal Constituency
National News

Langtang South Concerned citizens embarked on peaceful protest over imbalance seat of Federal Constituency

May 2, 2026
Next Post

Emefiele, Now in DSS Custody –spokesperson

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Stay Connected test

  • 137 Followers
  • 207k Subscribers
  • 23.9k Followers
  • 99 Subscribers
  • Trending
  • Comments
  • Latest
Minimum wage : Gov. Bago directs full  implementation using Fed Govt. template. 

Minimum wage : Gov. Bago directs full  implementation using Fed Govt. template. 

November 3, 2024
Niger State Govt. commences payment of gratuities to Retirees.

Niger State Govt. commences payment of gratuities to Retirees.

October 2, 2025
Gov. Bago Sympathizes with Nigeria Army,reassures to curb insecurity in the State. 

Farmer Governor Umar Bago to increase workers salary by 35 percent – insider source

December 22, 2024
Four hundred level Student of IBBUL brutally attacked by her Ex-boy friend,damaged her eyes.

Four hundred level Student of IBBUL brutally attacked by her Ex-boy friend,damaged her eyes.

February 23, 2025

White Ribbon Alliance Nigeria is bringing Self-care closer to Niger state communities

0

NUT Niger state branch Felicitate Emir of Kagara on his presentation of staff of Office and Coronation.

0

Niger CJ to Introduce Case filtering system as way to Deconjesting Magistrates Courts, Disclosed at 2022 MAN WEEK

0

Fed High Court Minna has declared Hon Badaru as the Authentic APC State Assembly candidate for Suleja.

0
Hajj Airlift from Niger State to Begin April 11

Hajj Airlift for Niger State Pilgrims to Commence in May 2026

May 3, 2026
Citizens for Peace Mission Conducts Community Resilience Training in Abuja

NCDC Executive Director urges discipline, rewards talent at Kuta matriculation ceremony

May 3, 2026
Citizens for Peace Mission Conducts Community Resilience Training in Abuja

Citizens for Peace Mission Conducts Community Resilience Training in Abuja

May 3, 2026
First Lady of Nigeria, Sen. Oluremi Tinubu, Attends Renewed Hope International Racing Derby in Bida

First Lady of Nigeria, Sen. Oluremi Tinubu, Attends Renewed Hope International Racing Derby in Bida

May 3, 2026

Recent News

Hajj Airlift from Niger State to Begin April 11

Hajj Airlift for Niger State Pilgrims to Commence in May 2026

May 3, 2026
Citizens for Peace Mission Conducts Community Resilience Training in Abuja

NCDC Executive Director urges discipline, rewards talent at Kuta matriculation ceremony

May 3, 2026
Citizens for Peace Mission Conducts Community Resilience Training in Abuja

Citizens for Peace Mission Conducts Community Resilience Training in Abuja

May 3, 2026
First Lady of Nigeria, Sen. Oluremi Tinubu, Attends Renewed Hope International Racing Derby in Bida

First Lady of Nigeria, Sen. Oluremi Tinubu, Attends Renewed Hope International Racing Derby in Bida

May 3, 2026

Follow Us

Browse by Category

  • Business
  • Crime
  • Education
  • Health
  • National News
  • Niger State Governor
  • Opinions
  • Politics
  • Sports
  • Uncategorized
  • World News

Recent News

Hajj Airlift from Niger State to Begin April 11

Hajj Airlift for Niger State Pilgrims to Commence in May 2026

May 3, 2026
Citizens for Peace Mission Conducts Community Resilience Training in Abuja

NCDC Executive Director urges discipline, rewards talent at Kuta matriculation ceremony

May 3, 2026
  • Home
  • National News
  • Education
  • Health
  • Crime
  • Opinions
  • Politics
  • World News
  • Niger State Governor
  • Sports
  • Business

© 2024 All Rights Reserved

No Result
View All Result
  • Home
  • National News
  • Education
  • Health
  • Crime
  • Opinions
  • Politics
  • World News
  • Niger State Governor
  • Sports
  • Business

© 2024 All Rights Reserved